Dataset Viewer
Auto-converted to Parquet Duplicate
text
stringlengths
185
17.5k
chat_data
listlengths
2
2
<s> <|user|>Winnu innde rukun wonande A wani abu da ba a saba gani ba a ƙasa irin Najeriya, wani malamin addinin kirista ya gina masallaci ga wasu 'yan gudun hijira mabiya addinin Musulunci domin gudanar da ibadarsu. Faston na cocin katolika wanda shi ne shugaban ƙungiyar kiristocin Najeriya ta CAN a jihar Adamawa, Most Reverend Stephen Dami Mamza, ya ce ya gina masallacin ne don bai wa Musulmi a cikin 'yan gudun hijirar damar yin addininsu ba tare da tsangwama ba. Ku latsa alamar lasifikar da ke ƙasa domin sauraron cikakken rahoton Salihu Adamu Usman.. </s> <|assistant|> <|input_lang|><ful><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>religion</s>
[ { "content": "Winnu innde rukun wonande A wani abu da ba a saba gani ba a ƙasa irin Najeriya, wani malamin addinin kirista ya gina masallaci ga wasu 'yan gudun hijira mabiya addinin Musulunci domin gudanar da ibadarsu. Faston na cocin katolika wanda shi ne shugaban ƙungiyar kiristocin Najeriya ta CAN a jihar Ad...
<s> <|user|>Oghẹrẹ rẹ iroro vọ ọyen Tauraruwar fina-finan Hausa Surayya Aminu wacce aka fi sani da Rayya a cikin shirin talabijin na Kwana Casa'in na tashar Arewa24 ta ce tana da burin zama hamshakiyar 'yar kasuwa. Fitacciyar 'yar wasan Hausan ta bayyana hakan ne lokacin da muka yi wata hirar musamman da ita a shafinmu na Instagram. Kodayake 'yar wasan ta ce an haife ta ne a jihar Legas kimanin shekara 21 da suka wuce, amma ta taso ne a jihar Kaduna. Surayya ta ce ta shahara ne sanadiyyar fitowarta a wasan Kwana Casa'in, amma ta fara wasan Hausa ne wata shida kafin nan. "Na yi fina-finai kamar Hanyar Arziki da Yarena da Kanin Miji da wasu da ba su fito ba tukunna," in ji ta. Har ila yau ta ce tun tana karama take sha'awar aikin jarida wanda yana daya daga cikin abubuwan da suka sa ta fara sha'awar shiga harkar fim. Ali Nuhu ne jarumin da ya fi burge ta, kamar yadda ta ce kuma a bangaren mata ta fi son Rahama Sadau da Fati Muhammad. Daga nan Surayya ta ce yanzu haka tana karatun difloma ne a bangaren aikin jarida kuma tana da burin ci gaba da karatunta zuwa matakin digiri har ma gaba da haka. Amma ta ce a halin yanzu tana kasuwanci, inda take harkar samar da lantarki daga kimiyyar rana wato Solar. A karshe ta ce tana da burin zama hamshakiyar 'yar kasuwa kuma a lokaci guda fitacciyar 'yar jarida. dẹrẹ? </s> <|assistant|> <|input_lang|><urhobo><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>entertainment</s>
[ { "content": "Oghẹrẹ rẹ iroro vọ ọyen Tauraruwar fina-finan Hausa Surayya Aminu wacce aka fi sani da Rayya a cikin shirin talabijin na Kwana Casa'in na tashar Arewa24 ta ce tana da burin zama hamshakiyar 'yar kasuwa. Fitacciyar 'yar wasan Hausan ta bayyana hakan ne lokacin da muka yi wata hirar musamman da ita ...
<s> <|user|>Kyerɛ nea Shirin Gane Mini Hanya na wannan makon ya tattauna da Gwamnan Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya game da shirinsu na haƙo man fetur a jihohin Bauchi da Gombe. kyerɛ wɔ kasamu yi mu. </s> <|assistant|> <|input_lang|><twi><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>business</s>
[ { "content": "Kyerɛ nea Shirin Gane Mini Hanya na wannan makon ya tattauna da Gwamnan Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya game da shirinsu na haƙo man fetur a jihohin Bauchi da Gombe. kyerɛ wɔ kasamu yi mu.\n", "role": "user" }, { "content": "<|input_lang|><twi><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_l...
<s> <|user|>Identify the subject matter discussed in: Sama da mutum 140,000 suka mutu sakamakon cutar kyanda a bara, yayin da adadin wadanda ke fama da cutar ke karuwa a duniya, kamar yadda alkalumma suka tabbatar. Yawancin wadanda ke mutuwa yara ne 'yan kasa da shekara biyar. Masana kiwon lafiya sun bayyana al'amarin a matsayin annoba wanda ya tsananta kuma za a iya magancewa ta hanyar allurar rigakafi. An samu babban ci gaba tun shekarar 2000, amma ana fargaba kan yadda cutar ke kara girma. A 2018, a Birtaniya da Albania da Jamhuriyyar Czech da Girka, sun rasa matsayinsu na kawar da cutar bayan ta sake bulla. Kuma a 2019 cutar za ta fi yin muni. Amurka ta bayar da rahoton yadda cutar ta fi muni a tsawon shekaru 25, yayin da ta fi kamari a kasashe Jamhuriyyar Dimokuradiyyar Congo da Madagascar da kuma Ukraine. Samoa da ke yankin Pacific ta kaddamar da dokar ta baci kan cutar, inda ake ajiye jar tuta a gidajen mutanen kasar da ba a yi wa rigakafi ba a matsayin alama ga jami'an kiwon lafiya. Cutar kyanda na daga cikin manyan cutuka biyar da ke kan gaba wajen kisan yara a kasashe masu tasowa. Cutar na yaduwa ne ta hanyar tari da atishawa da kuma mu'amula da mai dauke da cutar. Cutar na farawa ne daga zazzabi da ciwon ido da kuma kuraje da kuma tari. Masana kuma sun ce bazuwar cutar ta kyanda, kan iya jefa yara cikin hadarin kamuwa da cutukan da suka hada da amai da gudawa da limoniya da makanta da ciwon kunne. Alkalumman da hukumar lafiya ta duniya (WHO) da cibiyar kare cututtuka masu yaduwa ta Amurka suka tattara sun bayyana cewa: Duk shekara cutar sai karuwa ta ke - an samu karuwar cutar tsakanin 2012 da 2013. Hukumar lafiya ta duniya WHO ta bayyana fargaba kan matsalar rashin yi wa yara allurar rigakafi a matsayin dalilin bazuwar cutar. Kuma akwai yiyuwar samun yawaitar masu fama da cutar a 2019. Hukumar lfiya ta duniya ta ce idan dai har za a dakile cutar, sai an yi wa kashi 95 na yaran duniya allurar rigakafi guda biyu </s> <|assistant|> <|input_lang|><eng><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>health</s>
[ { "content": "Identify the subject matter discussed in: Sama da mutum 140,000 suka mutu sakamakon cutar kyanda a bara, yayin da adadin wadanda ke fama da cutar ke karuwa a duniya, kamar yadda alkalumma suka tabbatar. Yawancin wadanda ke mutuwa yara ne 'yan kasa da shekara biyar. Masana kiwon lafiya sun bayyana ...
<s> <|user|>Which category dis talk follow? Tsohon gwamnan Jihar Neja da ke arewacin Najeriya ya ce 'yan kasar suna kewar mulkin jam'iyyar PDP na tsawon shekara 16 shi ya sa suke son sake zabenta a 2023. Ya bayyaha haka ne a lokacin da jam'iyyar PDP ta mika wa Alhaji Atiku Abubakar shaidar zama dan takarar ta a zabe mai zuwa. Atiku Abubakar ya ce ya daura damarar fara yakin neman zabe domin tabbatar da karbe ragamar Najeriya a 2023. A tattaunawarsa da BBC, Mu'azu Babangida Aliyu, wanda shi ne shugaban tsofaffin gwamnonin jam'iyyar ta PDP, ya bayyana shirinsu na tunkarar zaben badi. Ya ce: "Na daya mu a jam'iyyarmu, mun tsayar cewa shugaban jam'iyyar zai fito ne daga kudu. Sai wani wanda ke ganin yana da wayo ya sa muka dawo da mukamin arewa, inda matakin ya sa muka bar kowane dan Najeriya ya nemi takara, muka kuma yi shi a rubuce. To kaga tsarin karba-karba an yi shi ne domin a sa harsashin gina dimokradiyya. Amma bayan wani lokaci, sai a bari duk wani mai kwazo ya fito." BBC: Amma ba ku da farga cewa APC na iya muku bi-ta-da-kulli a lokacin zabe mai zuwa? Babangida Aliyu: "A'a, wannan kuma na Allah ne. Kuma duk abin da za su yi ba zai hana mu samin kuri'u daga can ba." BBC: Kaman kuna sane da shirin da jam'iyya mai mulki ke yi na ci gaba da rike mukamin shugaban Najeriya? Babangida Aliyu: "Wallahi ba komai. Ba Allah ne ya kawo su ba? Ai da Alah ya tashi kawo su, da mu yayi amfani, ya sa wasunmu suka koma jam'iyyarsu. Kar ka manta cewa gwamnoni biyar suka fita daga PDP suka koma jam'iyyarsu. Da wadannan gwamnonin biyar ba su fita ba, da babu inda za su kai." BBC: Shin wadanne abubuwa kuke son sa wa a gaba idan kuka sami damar komawa bisa karagar mulki? Babangida Aliyu: "Dan takararmu ya ce akwai abu biyar da ya ce zai mayar da hankali akai. Cikinsu, na daya shi ne hadin kai, na biyu tabbatar da tsaro domin da ma babban aikin gwmanati ke nan, cewa ta tsare rayuka da dukiyoyin al'umarta." Ya kuma kara da cewa, "Allah ya taimake mu. 'Yan shekaru 16 nan da muka yi kan mulki sun shiga zukatan 'yan Najeriya har ta kai ga suna kewar mu saboda tabarbarewar da abubuwa suka yi a yanzu." </s> <|assistant|> <|input_lang|><pidgin><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>politics</s>
[ { "content": "Which category dis talk follow? Tsohon gwamnan Jihar Neja da ke arewacin Najeriya ya ce 'yan kasar suna kewar mulkin jam'iyyar PDP na tsawon shekara 16 shi ya sa suke son sake zabenta a 2023. Ya bayyaha haka ne a lokacin da jam'iyyar PDP ta mika wa Alhaji Atiku Abubakar shaidar zama dan takarar ta...
<s> <|user|>Gwa m isiokwu ederede a: Ministan Lafiya na Najeriya ya ce kimanain kashi 50 cikin 100 na marasa lafiya masu zuwa asibitoci a duba su sun daina zuwa asibitocin. Dr Osagie Ehanire ya ce adadin mata masu juna biyu da ke zuwa asibiti da kuma ayyukan riga-kafi sun ragu matuƙa, tun daga lokacin da aka samu bullar cutar korona a kasar. Dr Ehanire wanda ya yi bayani a wurin taron manema labarai na kullum da kwmaitin yaƙi da cutar korona na ƙasa ke yi a Abuja, ya ce adadin marasa lafiya da ke zuwa asibitoci a matakin je-ka-ka-dawo, wato wadanda ba a kwantar da su ba, ya ragu daga mutum miliyan hudu zuwa miliyan biyu a duk rana. Haka nan yawan mata masu zuwa awo ko renon ciki ya ragu daga miliyan 1.3 zuwa dubu 655, yayin da ayyukan riga-kafi suka yi ƙasa ta kusan rabi. Adadin karɓar haihuwa da ƙwararrun ma'aikatan kiwon lafiya ke yi, ya ragu sosai. Amma Ministan bai yi ƙarin haske kan dalilan da suka haifar da wannan gagarumar raguwar ba, ya yi nuni da cewa matakan takaita zirga-zirga da aka ɗauka don yaƙi da cutar korona ka iya kasancewa cikin dalilan. Sai dai kuma rahotanni daga sassa daban-daban na Najeriya na nuna cewa marasa lafiya da dama sun daina zuwa asibiti saboda tsoron kamuwa da cutar korona, wasu kuma likitocinsu ke ba su shawarwarin kiwon lafiya ta waya domin rage yawan mutane a asibiti. Har wa yau, bayanai na nuna cewa an rufe asibitoci da dama musamman masu zaman kansu, yayin da a wasu wuraren kuma ake ɗari-ɗari da karɓar marasa lafiya, a lokacin da su kuma hukumomi hankalinsu ya fi karkata ga cutar Korona. Shugaban Ƙungiyar Likitoci ta Najeriya, Dr Francis Faduyile, ya shaida wa BBC cewa samun raguwar adadin marasa lafiya da ke zuwa asibotoci, da mata masu juna biyu, da kuma ayyukan riga-kafin da kusan kashi 50 cikn 100, ka iya ƙara jefa mata da ƙananan yara da kuma dattijai cikin haɗari. Amma Ministan Lafiya Dr Ehanire ya ce gwamnati na ɗaukar matakan tabbatar da an koma ga ayyukan kiwon lafiya na yau da kullum kamar yadda aka saba. </s> <|assistant|> <|input_lang|><ibo><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>health</s>
[ { "content": "Gwa m isiokwu ederede a: Ministan Lafiya na Najeriya ya ce kimanain kashi 50 cikin 100 na marasa lafiya masu zuwa asibitoci a duba su sun daina zuwa asibitocin. Dr Osagie Ehanire ya ce adadin mata masu juna biyu da ke zuwa asibiti da kuma ayyukan riga-kafi sun ragu matuƙa, tun daga lokacin da aka ...
<s> <|user|>Ke otu mme ibuotikọ, nọ nnyin eke An samu ɓullar cutar ƙyandar biri a Birtaniya a jikin wani mutum da ya je ƙasar kwanan nan daga Najeriya. A wannan maƙalar, mun yi duba a kan cutar wacce ba a faye samunta ba, kuma ba a san ta sosai ba. Cutar ƙyandar biri ce tana daga cikin nau'ukan cututtuka kamar su cutar ƴan-rani, duk da cewa ba ta faye yin tsanani ba kuma ƙwararru sun ce yiwuwar kamuwa da cutar ba shi da yawa. An fi samun ta yawanci a yankunan karkara a ƙsashen Afirka ta yamma, waɗanda ke kusa da yankuna masu zafi da kurmi. Yankuna biyu da cutar ta fi tsanani su ne - Afirka ta yamma da Afirka ta tsakiya. Biyu daga cikin masu ɗauke da cutar a Birtaniya sun je ƙasar ne daga Najeriya, don haka da alama suna fama ne da cutar da aka ɗan samu ɓullar annobarta a Afirka ta yamma, wacce ba ta cika yin tsanani ba, kuma har yanzu ba a tabbatar da ita ba. Mutum na uku da ya kamu wani ma'aikacin lafiya ne da ya ɗauki cutar a jikin ɗaya daga cikin marasa lafiyar. Huɗu daga cikin waɗanda suka kamu da cutar a baya-bayan nan - uku a Landan suke, ɗaya kuma a arewa maso gabashin Ingila - kuma ba su da wata alaƙa da juna kuma ba su yi wata tafiya kwanan nan ba. GA alama dai a Birtaniya suka kamu da cutar. Hukumar lafiya ta UKHSA ta ce duk wanda yake da damuwa kan tsoron kamuwa da cutar to ya je ya ga likita, amma ya tabbatar ya tuntuɓi asibitin ya sanar da su zuwansa. Mene ne alamunta? Alamun farko-farko sun haɗa da masassara da ciwon kai da kumburi da ciwon baya da ciwon gaɓɓai. Da zarar an fara zazzaɓi sai ƙuraje su fesowa mutum, su kan fara fesowa ne a fuska, daga nan sai su yaɗu a sauran sassan jiki, musamman tafin hannu da hannu da ƙafa. Ƙurajen, waɗanda sukan yi ƙaiƙayi sosai, da sukan sauya ne mataki-mataki, har sai sun yi saɓa, sannan a warke. Amma sunkan bar wa mutum tabo a jiki. Cutar kan ɗauki tsawon kwana 14 zuwa 21 kafin ya warke. Ta yaya ake kamu da ita? Cutar ƙyandar biri na yaɗuwa ne idan wani ya yi alaƙa da mai cutar. Ƙwayar cutar kan shiga jiki ne ta fatar jiki, da wuraren shaƙar numfashi da kuma ta ido da hanci da baki. Har yanzu ba a bayyana ta a matsayin wacce ake kamuwa da ita ta hanyar jima'i ba, amma ana iya yaɗa ta kai tsaye ta wajen jima'in. Sannan kuma tana iya yaɗuwa idan aka yi mu'amala da dabbobi kamar su biri da ɓera da kurege, ko kuma wani abu da mai cutar ya yi amfani da su kamar kayan sakawa ko gadon kwanciya. Yaya munin cutar yake? Yawancin nau'ukan cutar ba su da tsanani, wasu lokutan ta kan yi kama da farankama, kuma cikin makonni ko kwanaki sai ta warke da kanta. Cutar ƙyandar biri a wasu lokutan ta kan yi tsanani, kuma an ruwaito cewa ta sha jawo mace-mace a yankin Afirka ta yamma. Yaya girman ɓarkewar cutar? An fara gano cutar ne tun shekarar 1970 kuma tun daga sannan an sha samun waɗanda suka kamu da cutar a ƙasashen Afirka 10. A shekarar 2003 ma an samu ɓarkewar cutar a Amurka, karo na farko da aka samu ɓullarta kenan a wajen Afirka. Waɗanda suka kamu da cutar sun kamu da ita ne a jikin wasu karnuka da su kuma suka ɗauka a jikin wasu ƙananan dabbobi a ƙasar. A jumulla an samu mutum 81 da suka kamu, amma babu wanda ya mutu a cikinsu. A 2017 kuma, an samu ɓarkewar cutar sosai a Najeriya, kusan shekara 40 bayan da ƙasar da samu ɓullar cutar. An samu mutum 172 da suka kamu da ita, kuma kashi 75 cikin 100 maza ne ƴan tsakanin shekara 21 zuwa 40. Mene ne maganinta? Babu wani taƙamaiman magani na cutar, amma ana iya shawo kan ɓarkewarta. Sannan an tabbatar cewa allurar riga-kafin farankama na yin aikin kare ta da kashi 85 cikin 100, kuma a wasu lokutan ana amfani da ita. edude. </s> <|assistant|> <|input_lang|><efik><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>health</s>
[ { "content": "Ke otu mme ibuotikọ, nọ nnyin eke An samu ɓullar cutar ƙyandar biri a Birtaniya a jikin wani mutum da ya je ƙasar kwanan nan daga Najeriya. A wannan maƙalar, mun yi duba a kan cutar wacce ba a faye samunta ba, kuma ba a san ta sosai ba. Cutar ƙyandar biri ce tana daga cikin nau'ukan cututtuka kama...
<s> <|user|>Etɛ sín xó wɛ ɖò Sarauniya Izabel ta Ingila ta cika shekara 70 a kan karagar mulki, kuma hakan ya sa ta zamo ta farko da ta yi wannan daɗewar a cikin jerin sarakunan da suka yi mulki a ƙasar. Domin bikin wannan rana ce muka zaɓo wasu hotuna a ma'ajaiyar PA Media na rayuwarta tun daga haihuwa. Dukkan hotuna haƙƙin mallakar © PA Media ne Some of these images appeared before in a picture gallery when the Queen celebrated her 90th birthday. mɛ? </s> <|assistant|> <|input_lang|><fon><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>entertainment</s>
[ { "content": "Etɛ sín xó wɛ ɖò Sarauniya Izabel ta Ingila ta cika shekara 70 a kan karagar mulki, kuma hakan ya sa ta zamo ta farko da ta yi wannan daɗewar a cikin jerin sarakunan da suka yi mulki a ƙasar. Domin bikin wannan rana ce muka zaɓo wasu hotuna a ma'ajaiyar PA Media na rayuwarta tun daga haihuwa. Dukk...
<s> <|user|>Ma yɛn dzin mma asɛm a Amurka tana yunkurin janye sojojinta 1,000 daga Arewacin Syria yayin da Turkiyya ke kara matsa kaimin hare-haren da take kai wa Kurdawa, kamar yadda Sakataren Tsaro Mark Esper ya bayyana. Ya fada wa gidan talabijin na CBS cewa "akwai yiwuwar" Turkiyya za ta fadada hare-haren ba kamar yadda ta tsara ba tun farko. Turkiyya ta kaddamar da hare-haren ne a makon da ya gabata a yunkurinta na kakkabe mayakan Kurdawa, wadanda abokan huldar Amurka ne, daga garuruwan kan iyaka. Sama da mutum 130,000 ne suka tsere daga muhallansu da ke kusa da inda ake gwabza yakin, in ji Majalisar Dinkin Duniya. Ta kuma yi gargadin cewa yawan mutanen zai iya ninkawa har sau uku. Dakarun kungiyar Syrian Democratic Forces (SDF) wadanda Turkiyya ke kai wa hari, sun yi gargadin cewa ba za su iya ci gaba da tsare mayakan kungiyar IS ba da iyalansu a sansani da kuma gidan yari idan hare-haren suka ci gaba. A ranar Lahadi ne kuma jami'an Kurdawa suka bayyana cewa 'yan uwan mayakan IS din kusan 800 ne suka tsere daga sansanin Ain Issa yayin da ake ci gaba da fafatawa. Yanayi a Syria na kara "tabarbarewa", Sakataren Tsaron Amurka Mark Esper ya bayyana a ranar Lahadi. "A cikin sa'a 24 da suka wuce mun fahimci cewa Turkiyya ka iya fadada hare-haren zuwa kudanci da kuma yammaci sama da abin da ta tsara tun farko." Ya kara da cewa matakin janye sojojin ya biyo bayan tattaunawa ne da masu fada-a-ji kan tsaron kasa da kuma Shugaba Donald Trump. kyerɛ. </s> <|assistant|> <|input_lang|><fante><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>business</s>
[ { "content": "Ma yɛn dzin mma asɛm a Amurka tana yunkurin janye sojojinta 1,000 daga Arewacin Syria yayin da Turkiyya ke kara matsa kaimin hare-haren da take kai wa Kurdawa, kamar yadda Sakataren Tsaro Mark Esper ya bayyana. Ya fada wa gidan talabijin na CBS cewa \"akwai yiwuwar\" Turkiyya za ta fadada hare-har...
<s> <|user|>Nuka nye nyati si ŋu Zababbun hotunan Afirka da 'yan nahiyar a wasu nahiyoyi a wannan mako: Dukkanin hotuna na da hakkin mallaka. ku ɖo? </s> <|assistant|> <|input_lang|><ewe><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>entertainment</s>
[ { "content": "Nuka nye nyati si ŋu Zababbun hotunan Afirka da 'yan nahiyar a wasu nahiyoyi a wannan mako: Dukkanin hotuna na da hakkin mallaka. ku ɖo?\n", "role": "user" }, { "content": "<|input_lang|><ewe><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>entertainment", "role": "...
<s> <|user|>Kí ni ẹ̀ka tí a le fi ìsọfúnni yìí sí? Wasu daga cikin al'ummar Musulmai sun yi imanin cewa an haifi Annabi Muhammadu (SAW) a ranar 12 ga watan Rabiul Awwal na shekarar Hijira. Hakan ta sa miliyoyin Musulman kan yi bikin tunawa da ranar a kowace shekara, wadda ta wannan shekarar ta yi daidai da 8 ga watan Oktoba. Mun duba wasu ƙayatattun hotunan yadda bikin ya gudana a wasu ƙasashe na duniya. </s> <|assistant|> <|input_lang|><yor><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>religion</s>
[ { "content": "Kí ni ẹ̀ka tí a le fi ìsọfúnni yìí sí? Wasu daga cikin al'ummar Musulmai sun yi imanin cewa an haifi Annabi Muhammadu (SAW) a ranar 12 ga watan Rabiul Awwal na shekarar Hijira. Hakan ta sa miliyoyin Musulman kan yi bikin tunawa da ranar a kowace shekara, wadda ta wannan shekarar ta yi daidai da 8 ...
<s> <|user|>Gwa m isiokwu ederede a: Croatia da Brazil za su kara a wasan daf da na kusa da na karshe a Qasar Cin Kofin Duniya a Qatar ranar Juma'a a filin Educational City. Croatia ta kawo wannan matakin bayan da ta yi ta biyu a rukuni na shida da maki biyar a rukunin da Morocco ta yi ta daya da ya hada da Belgium da kuma Canada. Croatia, wadda ba ta taba lashe kofin duniya ba, wadda ta yi ra biyu a Rasha a 2018, ta yi nasara a kan Japan da ci 3-1 a bugun fenati a wasan zagaye na biyu, bayan da suka tashi 1-1 har minti na 120 ranar Litinin. Ita kuwa Brazil ita ce ta daya a rukuni na bakwai da maki shida a rukunin da ya hada da Kamaru da Switzerland da kuma Serbia. Brazil mai kofin duniya biyar ta doke Korea ta Kudu 4-1 a wasan zagaye na biyu ranar Lahadi. Wasa na biyar da za su kara a tsakaninsu kuma na uku a Gasar Kofin Duniya, Brazil ta ci uku da canjaras daya a fafatawa hudun da suka yi a baya- Na karshe da suka hadu a bayan nan shi ne a 2018 a wasan sada zumunta da Brazil ta yi nasara da cin 2-0. Wasa bakwai daga takwas da Croatia ta yi a ziri daya kwale a babbar gasar tamaula sai an je karin lokaci da ita. Ta kuma kai zagayen gaba sau hudu a kofin duniya - uku daga ciki a bugun fenariti a matakin kwaf daya. To sai dai Croatia ta kasa cin tawaga daga Kudancin Amurka a fafatawa hudu daga biyar da ta yi, in banda doke Argentina 3-0 da ta yi a 2018 a Rasha. Brazil wadda ta dauki kofin duniya a 2002 kuma na biyar, bayan doke Jamus 2-0 - tun daga lokacin ta kasa cin tawaga daga Turai a karawar ziri daya kwale a biyar da ta buga. Wasannin da aka buga tsakanin Croatia da Brazil: 2017/2018 Wasan sada zumunta Ranar Lahadi 3 ga watan Yunin 2018 Brazil     2 - 0       Croatia 2013/2014 Gasar Kofin Duniya Ranar Alhamis 12 ga watan Yunin 2014 Brazil     3 - 1       Croatia 2005/2006 Gasar Kofin Duniya  Ranar Talata 13 ga watan Yunin 2006 Brazil     1 - 0       Croatia Wasan sada zumunta Ranar Laraba 17 ga watan Agustan 2005 Croatia  1 - 1       Brazil </s> <|assistant|> <|input_lang|><ibo><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>sports</s>
[ { "content": "Gwa m isiokwu ederede a: Croatia da Brazil za su kara a wasan daf da na kusa da na karshe a Qasar Cin Kofin Duniya a Qatar ranar Juma'a a filin Educational City. Croatia ta kawo wannan matakin bayan da ta yi ta biyu a rukuni na shida da maki biyar a rukunin da Morocco ta yi ta daya da ya hada da B...
<s> <|user|>Inside dis gist: '“Na ga hotuna da dama na kakata kafin juyin juya halin, tana sanye da ɗan kwali na Musulunci, ita kuma mahaifiyata sanye da ɗan siket, suna zaune cikin walwala, tare da juna. Wannan shi ne abin da Rana Rahimpour, mutumiyar Iran da ke gabatar da shirye-shirye a sashen Fasha na BBC take tunawa, kuma lamarin ba ya danganci iyalanta kawai ba ne. A Iran, kafin Juyin Juya Hali na Musulunci na shekarar 1979, babu wata doka mai tsauri kamar ta yanzun, da take buƙatar mata, su rufe gashin kansu da shiga irin ta Musulunci. “Iran ƙasa ce mai sassaucin ra'ayi. Ana ƙyale mata su yi shiga kowacce iri suke so,” in ji ta. Tana wannan bayani ne a daidai lokacin da ake ta bore da zanga-zanga a gwamman biranen Iran a kan mutuwar wata matashiya mai shekara 22 da jami'an Hisbah na Iran suka kama ta, waɗanda ke tabbatar da an bi dokokin sanya sutura irin ta Musulunci. An haifi Rahimpour ne bayan juyin juya halin, Sai dai rayuwar da iyayenta da danginta suka gudanar, da kuma aikinta na jarida, sun bari ta dilmiya ga sauye-sauyen da }asarta ta fuskanta bayan fa]uwar Shah. Sauyi ne da a farko-farkon shekaru, ya wuce batun sanya tufafi, kamar yadda ƴar jarida ta Iran Feranak Amidi, wacce wakiliya ce a sashen al'amuran mata na BBC, ita ma ta bayyana. "A da kafin juyin juya hali babu wata wariya ga jinsin mata. Amma bayan shekarar 1979, an ware makarantu, sannan idan aka ga mace da namiji da ba muharraman juna ba suna hulɗa da juna, sai a kama su.” “A lokacin da nake ƴar shekara goma sha a Iran, ƴan Hisbas sun taɓa kama ni saboda na shiga wani gidan sayar da abinci da wasu abokai.” “Kafin shekarar 1979, akwai kulab-kulab da ake kwana ana kaɗe-kade da raye-raye da sauran wurare na shaƙatawa da watayawa, da mutane suke da ƴancin cuɗanya da juna yadda suke so.” Fina-finan da ake kallo kafin juyin juya halin su ma wata shaida ce, na lokacin da mata suke iya zaɓar sanya tufafi irin na Yammacin Turai ko irin na masu ra'ayin riƙau. “Za ka ga ɗinke-ɗinke na kaya iri-iri. Wasu sukan sa baƙin gyale ko makamancinsa, sai dai ba kamar yadda gwamnati a yanzun ta buƙaci sai an yi ba.” Kafin juyin juya hali na 1979, zuri'ar gidan sarauta na Pahlavi ke mulkin Iran, wacce ta ɗare kan mulki bayan wani juyin mulki. A shekarar 1926, jagoran juyin mulkin Reza Khan, da aka yi wa sarautar Reza Shah Pahlavi, aka ayyana ɗansa Mohammed Reza Pahlavi a matsayin yarima. Daga bisani, shi ne zai zama Shah na ƙarshe. A wata maƙala a shekarar 1997, wata cibiyar ƙwararru ta Wilson, ta sake fitar da wata hira da ta yi daga shirinta na tattaunawa a rediyo da Haleh Esfandiary, marubuciyar wani littafi Reconstructed Lives:Women and Islamic Revolution. Littafin na magana ne a kan sabon tsarin rayuwa da halin da mata suke ciki a juyin juya hali na Musulunci na Iran. Esfandi ta bar Iran a 1978, sannan ta koma bayan shekara 14 domin gudanar da bincike a kan tasirin juyin juya halin a kan mata. A wannan hirar, ƴar jaridar ta ce “gwagwarmayar mata a Iran ta soma ne a ƙarshen ƙarni na 19, lokacin da mata suka bazama tituna a lokacin juyin juya hali na tsarin mulki.” Bayan wannan, sai yawancinsu suka soma gudanar da ayyuka na zamantakewa kamar buɗe makarantu na mata da wallafa mujallu na mata. Wannan aiki ya soma ne a babban birnin Tehran, sannan ya yi ƙoƙarin yaduwa zuwa sauran lardunan, sannan wannan ya sa “aka samu kafuwar ƙungiyoyin kare haƙƙi na mata.” Sutura ta mata ta rigaya ta zama batu mai muhimmanci a ajandar shugabancin ƙasar a farkon ƙarni na 20. “Ba a soke ɗaura ]ankwali a hukumance a Iran ba, sai a 1936, a zamanin Reza Shah Pahlavi, uban sabuwar Iran,” in ji marubuciyar. A shekarun farko, shugaban ya ƙarfafa wa mata gwiwar ka da su lulluɓe kawunansu irin na Musulunci a bainar jama'a ko “su ɗaura ɗan kwali maimakon doguwar jallabiya ta gargajiya da suka saba sakawa.” “Da a ƙarshe aka soke lulluɓe kai a hukumance, tabbas wata nasara ce ga mata, kuma abin tausayi, saboda an raba su da ƴancin zaɓar abin da suke so, kamar yadda yake a lokacin Jumhuriyar Musulunci da aka sake ɓullo da ɗan kwali a shekarar 1979.” Mata da dama “an tilasta musu yin watsi da gyale, suna fita tituna cikin jin an tursasa musu da kuma tsiraita su”. Duk da haka, Esfandiari ta nuna cewa uban shah na ƙarshe ya gudanar da wasu sauye-sauye da suka yi tasiri mai kyau a kan mata. A shekarar 1941, ɗan, Mohammed Rexa, ya hau karagar mulki. A lokacin mulkinsa, “aka soma zamanantar da ƙasar”, kamar yadda Amidi ta bayyana. Wannan matakin ne aka sani da Farin Juyin Juya Hali kuma ya bai wa mata ikon kaɗa ƙuri'a a 1963 da ƴancin siyasa kamar yadda maza suke da shi. Bugu da ƙari, an yi ƙoƙari wajen inganta kai wa ga samun ilimi a lardunan da ke can gefen gari. A zamaninsa, aka amince da wata doka ta kariya ga iyali da ta shafi ɓangarori daban-daban, ciki har da aure da saki. Dokar kamar yadda Amidi ta yi bayani, ta faɗaɗa ƴanci da haƙƙoƙin mata. “Dokar Ta Kariya Ga Iyali, ta ƙara yawan shekarun da budurwa za ta iya kaiwa, daga 13 zuwa 18 kafin a mata aure, har ila yau ta bai wa mata ƙarin ikon neman miji ya saketa.” Har ila yau dokar ta taƙaita wa maza auren mace ɗaya kawai. “Wannan ci gaba ne kam, idan aka kwatanta da sauran ƙasashe da suke yankin.” Ko da yake Shah, shugaba ne mai ƙarfin iko, shugaba ne mai tafiya da zamani, kuma yake son al'adun Yammacin Turai, saboda haka ya samar da tsari wanda ba ya ba da fifiko ga addini. Mata sun fito suna riƙe muƙamai da hawa madafun iko. “Muna da mata ministoci, da alƙalai,” kamar yadda Rahimpour take iya tunawa. Amma duk da alƙawuran da Farin Juyin Juya Hali ya ɗauka, “an ci gaba da keɓanta mata ga abubuwan da suka saba gudanarwa na al'ada,” in ji Amidi. Kuma ko da yake ta bayyana cewa “akwai mata a majalisar dokoki”, ta ɗauki mata a matsayin “waɗanda ba sa shiga harkokin siyasa sosai”. “Sai dai ya kamata mu sa a cikin zuciyarmu cewa kusan rabin shekarun ƙarnin da ya gabata, muta da ke faɗin duniya a wancan lokacin, ba su da iko na siyasa sosai. Duk da haka, ta nuna cewa mata ƴan uwanta sun soma ƙara ci gaba da taka rawa a rayuwa ta bainar jama'a: “Ana ganin gagarumar tasirinsu a cikin al'umma. Amidi ta nuna “gagarumin tasirin” da Sarauniya Farah Pahlavi, uwar gidan Mohammed Reza, ta samu a kan fasaha da al'adu. Tabbas, ayyuka na fasaha sun bunƙasa a Iran a farkon shekarun 1950 da ci gaba zuwa shekarun 1960 da 1970, shi ne batu na rubutun insha'i na Maryam Ekhtiar da Julia Rooney, ta sashen Fasaha ta Islama, da ke Gidan Adana Kayan Tarihi na Fasaha da ke New York. “A waɗannan shekaru ne aka buɗe Iran ga fagen fasaha na duniya,” kamar yadda aka bayyana. Yawancin wannan bunƙasar waɗannan aikace-aikace na fasaha, sun girma ne saboda bunƙasar tattalin arziki da ƙasar take samu. Amma ko da yake Iran tana da ɗumbin man fetur, yawancin ƴan ƙasar ta Iran ba sa amfana da wannan dukiya. Duk da goyon baya da Shah da uwargidarsa suke ba ayyukan fasaha, masu ayyukan na fasaha, ba a makance suke ga wannan zahiri ba. Hakazalika ba a makance suke ga tursasawar da gwamnati take yi wa masu adawa da ita ba. Nahid Hagigat, marubutan sun yi nuni da, “na ɗaya daga cikin ƙalilan na masu ayyukan fasaha da suka nuna damuwar mata a shekarun da suka gabata, kafin juyin juya halin”. A shekarar 1971, Mohammed Reza, da ya ayyana kansa a matsayin "Shahanshah” ko “Sarkin Sarakuna”, bai tsaya ga zama ɗaya daga cikin mutane mafi arziki a duniya kawai ba, har ila yau shi jagoranci Iran ne a mai cikakken ikon yin yadda ya ga dama. Mulkinsa ya ci gaba da murƙushe ƴan siyasa masu sukar lamirin gwamnati. “A gwamnatin baya (kafin juyin juya hali) mutane suna da ƴanci na zamantakewa, sai dai ba su da ƴanci na siyasa, “ Kamar yadda Rahimpour ta bayyana. “Waccar babbar matsala ce. Sarki ne yake juya jam'iyyun (siyasa) – al'umma ce wacce ake sa ido a kanta. "Babu ƴancin ƴan jarida, kuma dukkan wani nau'i na gwagwarmaya ta siyasa, tana iya jefa mutum gidan yari.” Waɗanda ba su gamsu da irin wannan zama ba, sun bazama tituna, sannan a 1978 an gudanar da manya-manyan zanga-zangar ƙin amincewa da mulkin Shah. Kamar yadda Esfandiari ta bayyana, nasarar da mata suka samu a zamaninsa, a wuraren ƙarshe an yi watsi da ita. “Domin mayar da martani ga ƙaruwar ƙorafe-ƙorafe na ƴan gargajiya da al'ada da ke cikin al'umma, Shah ya yi matuƙar rage shigar mata madafun iko.” Ƴan ƙasar Iran da dama da “addinin bai zama wajibi a gare su ba” su ne suka ba da goyon baya ga Juyin Juya Halin na Islama, kamar yadda Rahimpour ta bayyana. Da dama suna kiran “dimukra]iyya ta gaskiya” suke so. “Juyin ya samu goyon bayan dukkan ƙungiyoyi: masu sassaucin ra'ayi, da ƴan gurguzu da masu ra'ayin addini.” Mata, ba tare da tunanin me suke so su sanya  ko ƙarfin imaninsu na addini ba, suna cikin guguwar da ta yi sanadiyyar fa]uwar Shah a 1979. “A macin da ya yi sanadiyyar juyin juya hali, akwai mata ƙwararru ba ɗan kwali, da mata masu tsattsauran ra'ayi sanye da baƙin ɗan kwali da suka saɓa sawa na al'ada; akwai mata daga iyalai masu matsakaicin ƙarfi, daga iyalai marasa ƙarfi tare da ƴaƴansu. Dukkan waɗannan mata suna tafiya kafaɗa da kafaɗa da juna, da fatan juyin juya halin zai kawo musu ci gaba a matsayinsu na tattalin arziki, da kyautata matsayinsu na zamantakewa. Sannan uwa uba, ya kyautata matsayinsu a idon doka,” Kamar yadda Esfandiary ke iya tunawa. Amidi ba ta yi imanin cewa mata “suna jin suna da `yanci” ba, kafin Juyin Juya Halin na Musulunci. “Har lokacin Iran al'umma ce mai addini da take da matuƙar tsattsauran ra'ayi. Sai dai idan an waiwayi lokacin, za a ga cewa akwai burin ruguza wannan al'ada da ra'ayin riƙau, don barin mata su su yi fice, da ƙara mamaye gurabe a cikin al'umma.” Sai dai wannan fice, ta yi ƙarin hasken cewa ba ta yi cikakken tasirin zuwa da kuma ba da baya ba. Kamar tadda Rahinpour ta faɗa, akwai ra'ayoyi da suke cin karo da juna a kan ko mata suna jin suna da ƙarin ƴancin kai, da ƙarfafa su kafin Juyin Juya Hali na Musulunci. “Mata masu ra'ayin addini za su ce hankalinsu ya fi kwanciya bayan juyin juya halin, sai dai amma mata masu sassaucin ra`ayi ba za su amince da ra'ayinsu ba. “Bai kamata ka manta cewa akwai wani sashe na al'umar Iran da ke matuƙar riƙo da addini ba.” Kuma tabbas akwai wasu matan da suka amince da matakan tsarin. Ganin hotunan da suke tsibe wajen ajiye kayan tarihi na mata a Iran suna sanye da kayan turawa, ba su rufe kansu ba, wata mata ƴar ƙasar Iran ta nuna mun cewa waɗannan hotuna, ba suna wakiltar gaba]ayan rayuwar mata ba ne, kafin juyin juya halin. Mata da dama, masu shekaru daban-daban, sun zaɓi sanya hijabi ko ɗan kwali saboda “al'umma ta fi karkata ga tsattsauraun, fiye da zama mai addini idan aka kwatanta da yau. Ƴan Iran da dama sun shiga juyin juya halin ne da fatan samun ƴnci, sai dai Rahimpour ta ce nan da nan fatar da suke da ita ta wargaje. “Bayan juyin juya halin, mun gane cewa mutane masu ra'ayin addini, da damansu ba sa son sanya ƙananan siket, kuma ga ƴancin da maza da mata suke da shi, shi ya sa har ila yau suka amince da juyin.” Sai dai, ta ce mutane da dama da suke da ra'ayi “mai zurfi na addini” a Iran, suna da tunanin rufe kai “abu ne na zaɓi.” “Ya tashi daga zama addini idan aka tilasta.” Iran tana fama da ɓarkewar bore ko zanga-zanga a sassan ƙasar, bayan mutuwar wata ƴar shekara 22, a lokacin da take tsare a hannun ƴan sanda, saboda zargin ba ta kiyaye da dokokin sanya hijabi ba. Hukumomi sun ce Mahsa Amini ta riga mu gidan gaskiya ne, sakamakon wasu cututtuka da take fama da su. Sai dai iyalanta da Iraniyawa masu yawan gaske, sun yi imanin cewa ta rasu ne sakamakon dukan da aka mata. Da alama zanga-zangar tana nuna shi ne ƙalubale mafi girma da shugabannin Iran suka ta~a fuskanta a ƴan shekarun nan. Kuma an buɗe sabon babi na boren da ya yi suna a Iran.', wetin be de main topic? </s> <|assistant|> <|input_lang|><pidgin><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>religion</s>
[ { "content": "Inside dis gist: '“Na ga hotuna da dama na kakata kafin juyin juya halin, tana sanye da ɗan kwali na Musulunci, ita kuma mahaifiyata sanye da ɗan siket, suna zaune cikin walwala, tare da juna. Wannan shi ne abin da Rana Rahimpour, mutumiyar Iran da ke gabatar da shirye-shirye a sashen Fasha na BBC...
<s> <|user|>Kyerɛ nea Kasashe 15 ne a yammacin Afirka suka amince domin amfani da kudin bai-daya da aka yi wa lakabi da ''eco.'' Sai dai kan masana ya rabu dangane da tasirin da wannan kudi na bai daya zai yi ga tattalin arzikin wannan yankin, musamman a kasashen da ke amfani da samfarin kudin CFR franc wadanda kasashe ne na rainon Faransa. An shafe kusan shekaru 30 ana ta kokarin ganin cewa an cimma wannan buri na amfani da kudin na bai daya. Sai dai Kungiyar Bunkasa Tattalin Arzikin Kasashen Afirka ta Yamma wato Ecowas, ta bayyana cewa ba za ayi garaje wajen fara amfani da kudin na bai daya ba, a hankali za a fara kuma a kasashen da suka cike sharuddan da aka gindaya za su fara amfani da kudin. An dai bayar da wa'adin cike sharuddan ne har zuwa shekarar 2020. Tuni dama kasashe takwas suke amfani da samfarin kudin CFA franc da goyon bayan kasar Faransa. An bayyana sabon samfarin kudin da aka fitar na bai daya wato eco zai taimaka wa 'yan yankin Afirka ta yamma kusan mutum miliyan 385 domin yin kasuwanci cikin sauki da kuma kara habaka tattalin arzikin kasashen yankin. Sai dai an koka da cewa Najeriya ita ce ta fi girma da kuma yawan mutane a cikin kasashen kuma ana hasashen cewa za ta mamaye tsare-tsaren tafiyar da kudaden yankin. Ana ganin cewa da kamar wuya duka kasashe 15 na yammacin Afirka su shirya kafin shekara mai zuwa har kuma su fara amfani da kudin. An yi niyyar kaddamar da kudin bai daya tun a 2003 amma aka yi ta jan kafa ana daga lokaci har 2005 aka zo aka yi niyyar kaddamarwa a 2005 hakan ma bai yiwu ba sai kuma 2010 da kuma 2014 amma kuma a bana Allah yayi an kaddamar. Zai iya yiwuwa wasu kasashen su cike sharuddan fara amfani da kudin kafin 2020, amma abin tsoron shi ne ko da wasu kasashen sun cike sharudan, shekara ta gaba zai iya yiwuwa wata matsala ta bijiro. A 2016, kasar Liberia ce kawai ta cike duka sharudda shida da ake bukatar cikewa, babu wata kasa banda Liberiar da cike ko da kuwa sharadi daya. Wani masanin tattalin arziki Martial Belinga ya bayyana cewa shekarar 2020 shekara ce da ke allamta cewa za a samu nasara. Ya ce bayar da wa'adi ga kasashe zai taimaka wajen su cike sharuddan da ake bukata. Najeriya kasa ce dai da ke takama da arzikin man fetur, masana da dama na ganin za ta mamaye tattalin arzikin yankin muddun aka game kudaden yankin zuwa na bai daya kuma kasashen suka fara amfani da kudin a tsakaninsu. An misalta hakan ne kuwa da kasar Jamus, kamar yadda ta mamaye tattalin arzikin yankin Turai masu amfani da kudi samfarin Euro, amma ana ganin Najeriyar ma za ta zarce Jamus din wajen mamaye kudaden yankin. Amma Mista Belinga ya bayyana cewa yana ganin dama a duk irin wannan lamari dole a samu jagora kuma Najeriya za ta iya kasancewa jagorar. Ya ce hakan raguwar matsala ce kuma dama ce ga kasar domin samun kasuwa da kuma budi ga tattalin arziki. Ya kuma ce yana ganin Najeriya za ta taka rawar gani musamman ganin yadda kasar ta habaka tattalin arzikinta, ya ce yana ganin alamun jagoranci na gari ga Najeriyar. Fassara: Mustapha Musa Kaita kyerɛ wɔ kasamu yi mu. </s> <|assistant|> <|input_lang|><twi><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>business</s>
[ { "content": "Kyerɛ nea Kasashe 15 ne a yammacin Afirka suka amince domin amfani da kudin bai-daya da aka yi wa lakabi da ''eco.'' Sai dai kan masana ya rabu dangane da tasirin da wannan kudi na bai daya zai yi ga tattalin arzikin wannan yankin, musamman a kasashen da ke amfani da samfarin kudin CFR franc wadan...
<s> <|user|>Ma yɛn dzin mma asɛm a Tsohon dan wasan tawagar Argentina da Manchester United da Manchester City da West Ham, Carlos Tevez ya sanar da yin ritaya daga taka leda. Rabon da Tevez mai shekara 38 ya taka leda tun bayan Yunin 2021, bayan da ya bar kungiyarsa da ya fara wasa tun yana matashi Boca Juniors. Dan kwallon ya sanar cewar ya yi dukkan abin da zai yi a kwallon kafa, amma mutuwar mahaifinsa a bara, tana daga dalilin da ya ajiye takalma, duk da wasu kungiyoyi sun bukace shi. Tevez ya taka leda a Juventus da kungiyar Brazil, Corinthians da zuwa Boca Juniors karo biyu da Shanghai Shenhua ta China. A shekarar 2004, Tevez ya lashe lambar zinare a Olympic a Athens tare da Argentina, wadda ya yi wa wasa 75. kyerɛ. </s> <|assistant|> <|input_lang|><fante><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>sports</s>
[ { "content": "Ma yɛn dzin mma asɛm a Tsohon dan wasan tawagar Argentina da Manchester United da Manchester City da West Ham, Carlos Tevez ya sanar da yin ritaya daga taka leda. Rabon da Tevez mai shekara 38 ya taka leda tun bayan Yunin 2021, bayan da ya bar kungiyarsa da ya fara wasa tun yana matashi Boca Junio...
<s> <|user|>Le nyagbe sia me: 'Kotun sauraren kararrakin zaben shugaban kasa a Najeriya ta dage zaman shari'ar da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP Atiku Abubakar ya shigar na kalubalantar zaben da ya gabata. Dole ce ta sanya kotun daukar matakin sakamakon harin da aka kai wa shaidu daga bangaren jam'iyyar PDP akan hanyarsu ta zuwa Abuja daga jihar Zamfara. Rahotanni sun bayyana cewa barayi ne suka afka wa mutanen akan hanyar ta su, inda dole suka bazama dazukan da ke kusa domin tsira da rayukansu. Hukumar zabe ta INEC ta bayyana Shugaba Muhammadu Buhari na APC a matsayin wanda ya lashe zaben na watan Fabrairu, kuma tuni aka rantsar da shi a ranar 29 ga watan Mayu kamar yadda tsarin mulki ya tanada. Sai dai Atiku Abubakar da jam'iyyarsa ta PDP sun ce su ne suka "lashe zaben amma aka murde musu," a don haka suka garzaya kotun domin neman hakkinsu. Tun da fari a ranar Juma'a, dan takarar shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar da jam'iyyarsa ta PDP sun gabatar da shaidu guda bakwai, da suka hada da jami'an kananan hukumomi, kamar yadda lauyan wanda ya shigar da kara Chris Uche ya bayyana. Harwayau, jagoran lauyoyin PDP Levy Uzoukwu ya yi ikirarin shaidun da suka tsere sun tuntube shi ta wayar tarho. Hakan ne ya sa ya yi kira ga kotun da ta dage zaman shari'ar domin su samu damar sake kiran shaidun su bayyana gabanta. Alkalin da ke jagorantar shari'ar Muhammad Garba ya dage zaman kotun har sai ranar 15 ga watan Yulin nan da muke ciki. Yaya zaben yake aiki? Dan takarar da ya fi samun kuri'u ake ayyanawa a matsayin wanda ya yi nasara a zagayen farko, in dai har ya samu kashi 25 cikin 100 na kuri'un da aka kada a kashi biyu cikin uku na jihohin kasar. 'Yan takarar shugaban kasa 73 ne suka yi rijista, amma an fi yin gwagwagwar ne tsakanin Buhari da Atiku. Dukkansu sun fito ne daga arewacin kasar inda musulmai suka fi yawa, kuma dukkansu sun haura shekara 70, yayin da mafi yawan 'yan kasar da suka yi rijistar zabe 'yan kasa da shekara 35 ne. Najeriya ce kasar da ta fi kowacce arzikin man fetur a Afirka, amma cin hanci da gazawa wajen zuba jarin abun da ake samu daga arzikin ya jawo matukar ci baya. Kusan kashi daya bisa hudu na matasan kasar ba su da aikin yi.', nuka nye tameɖoɖoa? </s> <|assistant|> <|input_lang|><ewe><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>politics</s>
[ { "content": "Le nyagbe sia me: 'Kotun sauraren kararrakin zaben shugaban kasa a Najeriya ta dage zaman shari'ar da dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP Atiku Abubakar ya shigar na kalubalantar zaben da ya gabata. Dole ce ta sanya kotun daukar matakin sakamakon harin da aka kai wa shaidu daga bangaren jam...
<s> <|user|>Kyerɛ dza Wani rahoto da aka fitar ya bayyana cewa ƙaruwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya na gurgunta tattalin arziki tare da karya darajar kuɗin da ke shiga hannun jama’a. Wata hukumar hada-hadar kuɗaɗe da ƙimanta ƙarfin tattalin arzikin kasashen duniya ke da cibiya a Amurka mai suna Fitch Ratings ce ta fitar da rahoton ranar Alhamis. Fitch Ratings ta ce hauhawar farashin na kawo naƙasu ga gudanar da hada-hadar kuɗi da kuma ci gaban kasuwanni a Najeriya. Ga sauran abubuwan da rahoton ya ƙunsa da suka shafi hada-hadar kuɗaɗe a Najeriyar. 1. Rahoton ya yi ƙiyasin cewa tattalin arzikin Najeriya zai bunƙasa da kashi 3.1 a 2022, inda ake sa ran samun kuɗaɗe daga ɓangaren sayar da man fetur, haɗe da farfaɗo da harkoki bayan annobar korona. Hukumar Fitch Ratings ta ce hakan zai taimaka wa wasu ɓangarori da ba na mai ba. 2. Tashin farashin kayayyakin zai yi wa tasirin cigaban dabaibayi tare da rage yawan abubuwan da jama’ar ƙasa ke iya saye da kuɗaɗen da ke shiga hannunsu. 3. Matakin da Babban Bankin Najeriya CBN ya ɗauka na ƙara yawan kuɗin ruwa a cikin watan Mayu, ba ya nuna wani sauyi na asali a tsarin hada-hadar kudi na kasar. Hakan ya nuna cewa za a ci gaba da fuskantar matsala a ƙoƙarin farfaɗo da hauhawar farashin kayayyaki. 4. Har ila yau, rahoton ya yi hasashen cewa hauhawar farashi a Najeriya za ta ƙaru zuwa kashi 17 a 2022. 5. Duk da cewa Najeriya ta tsara cire tallafin mai kwata-kwata a bana amma ga alamu ba za ta iya cire shi ba har sai 2023, hakan ka iya taimakawa wajen daƙile hauhawar farashin. Amma kuma ɗawainiyar biyan kuɗin tallafin man yana rage yawan kuɗaɗen da kamfanin man ƙasar NNPC ke zubawa a asusun gwamnatin. Faɗa tsakanin Rasha da Ukraine dai, ya kara sanya hauhawar farashin kayayyaki a fadin duniya, musamman kayan abinci da makamashi da suka yi tashin ba a taba gani ba a wannan shekara. kyerɛ wɔ kasamu yi mu. </s> <|assistant|> <|input_lang|><fante><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>business</s>
[ { "content": "Kyerɛ dza Wani rahoto da aka fitar ya bayyana cewa ƙaruwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya na gurgunta tattalin arziki tare da karya darajar kuɗin da ke shiga hannun jama’a. Wata hukumar hada-hadar kuɗaɗe da ƙimanta ƙarfin tattalin arzikin kasashen duniya ke da cibiya a Amurka mai suna Fitc...
<s> <|user|>Identify the subject matter discussed in: 'Yan bindiga sun sake datse kan wani tsohon ɗan Majalisar Dokokin Jihar Anambra da ke kudu maso gabashin Najeriya, inda ƙabilar Igbo ta fi rinjaye. Rahotanni sun bayyana cewa a ranar Talata ne aka ga gawar Nelson Achukwu, mai lalurar nakasa, bayan danginsa sun biya kuɗin fansa kusan naira miliyan 15. Rundunar 'yan sanda ta Anambra ta ce lamarin ya faru ne mako biyu bayan 'yan bindigar sun sace shi. Gwamnatin Najeriya ta sha ɗora alhakin hare-hare irin waɗannan kan ƙungiyar Indeginous People of Biafra (IPOB) mai neman ɓallewa tare da kafa ƙasar Biafra a yankin na kudu maso gabas. Sai dai IPOB ta sha musanta zargin. Wannan ne karo na uku da mahara ke cire wa 'yan siyasa ko jami'an tsaro kai yayin hare-haren, inda suka kashe mutum huɗu jimilla. Da ma rundunar 'yan bindiga ta IPOB mai suna Eastern Security Network (ESN) ta sha kai wa mazauna yankin hare-hare da zummar tabbatar da dokar zaman gida a kowace Litinin. Ta ce tana yin hakan ne don nuna goyon baya ga jagoranta, Nnamdi Kanu, da ke kurkuku bisa zargin ta'addanci da tayar da hankalin jama'a. Sai dai babu tabbas game da ƙungiya ko kuma wanda ya aikata kisan na baya-bayan nan. A watan Mayu da ya gabata, mahara sun sace tare da datse kan wani soja, Linus Musa Audu, da amaryarsa ita ma soja, Gloria Mathew, yayin da suke kan haryar zuwa shagalin bikinsu a Jihar Imo. A watan na Mayu, 'yan bindigar suka sake cire wa Ɗan Majalisar Dokokin Anambra Okechukwu Okoye kai. Kashe-kashen gilla a jihohin na kudu maso gabas na sake ɗaukar sabon salo yayin da Najeriya ke tunkarar babban zaɓe 2023. Gwamnan Jihar Anambra Charles Soludo ya ce akasarin 'yan bindigar da ke kai hare-hare a jihar 'yan ƙabilarsu ne ta Igbo. Mista Soludo ya bayyana haka ne jim kaɗan bayan kisan ɗan majalisa Okechukwu Okoye a watan Mayu, yana mai ba da tayin ladan naira miliyan 10 ga duk wanda ya ba da bayanai game maharan da kuma 'yan bindigar da ke tilasta wa mazauna jihar zaman gida duk Litinin. "Bari na faɗa ƙarara, waɗannan gungun miyagun da ke haddasa fitina a Anmbra 'yan ƙabilar Igbo ne akasari daga sauran jihohin kudu maso gabas da ke son aikata laifi da kuma kallafa wa sauran mutane aƙidunsu," in ji Soludo. "Abin baƙin ciki, kowane gungun miyagu na iƙirarin su 'yan neman 'yanci ne, abin da ya sa da wuya a iya tantance sahihiyar ƙungiuyar neman 'yanci daga na aikata laifuka. Abin haushin kuma shi ne yanzu 'yan daba sun mamaye yankin." Gabanin zaɓen gwamnan Jihar Anambra da aka yi ranar 6 ga watan Nuwamban 2021, hare-haren ƙungiyar IPOB sun sa ƴan siyasa ɓuya tare da dakatar da kusan dukkanin harkokin siyasa a jihar. Da farko ƙungiyar ta sha alwashin hana gudanar da zaɓen baki ɗayansa kafin daga baya ta sauya shawara. Hatta ɗan takarar gwamna na jam'iyyar All Progressive Congress (APC), Andy Uba, sai da ya dakatar da ƙaddamar da yaƙin neman zabensa da ya shirya yi. Haka shi ma ɗan takarar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Mista Valentine Ozigbo, ya ɗaga yaƙin neman zabensa zuwa wani lokaci. Bayanai sun nuna cewa kungiyar ta IPOB ta zafafa hare-haren da har ta kai ga ƴan siyasa da duk wasu magoya baya na ɓoye alamun wata jam'iyya a tare da su. Wasu rahotannin ma na bayyana cewa hatta tutar Najeriya da tambarin ƙasar ba a bayyana su a jikin wasu gine-gine don kada a kai hari wuraren. Daga cikin hare-haren da IPOB ta kai ranar 31 ga watan Nuwamba, ƴan bindiga sun ƙona gidan wani jigo a jam'iyyar APC, Joe Igbokwe, a garin Nnewi, wanda ya wallafa bayani a shafinsa na sada zumunta game da harin. </s> <|assistant|> <|input_lang|><eng><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>politics</s>
[ { "content": "Identify the subject matter discussed in: 'Yan bindiga sun sake datse kan wani tsohon ɗan Majalisar Dokokin Jihar Anambra da ke kudu maso gabashin Najeriya, inda ƙabilar Igbo ta fi rinjaye. Rahotanni sun bayyana cewa a ranar Talata ne aka ga gawar Nelson Achukwu, mai lalurar nakasa, bayan danginsa...
<s> <|user|>Látinú gbólóhùn yìí: 'Dan takarar shugaban ƙasa a jam'iyyar PDP Atiku Abubakar ya zabi gwamnan jihar Delta Ifeanyi Okowa a matsayin mataimakin ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023. Atiku ya sanar da hakan ne a ranar Alhamis a wajen tantance ɗaukar ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasar a hedikwatar jam'iyyar da ke Abuja. Atiku ya sanar da gwamnan jihar Delta da ke shiyyar kudu maso kudancin kasar Ifeanyi Okowa a zaman mataimakinsa ne bayan shafe kwanaki ana shawarwari da muhawara kan wanda zai tsayar. Ya dai yi wannan sanarwar ne yayin wani taron manema labarai a hedikwatar jam'iyyar da ke birnin Abuja. Dama an sanya ran cewa a ranar Alhamis ɗin ne jam'iyyun siyasar Najeriyar za su sanar da sunayen mutanen da za su mara baya ga 'yan takararsu na shugaban ƙasa. A yayin da PDP ta fitar da ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasar daga kudancin Najeriya, ita kuwa jam'iyyar APC mai mulki za ta ɗauko abokin tafiyar ɗan takararta ne daga yankin arewacin ƙasar. Tuni dai jam'iyyar APGA ta fitar da abokin tafiyar ɗan takararta daga arewa ita ma. An zaɓi mataimakin ɗan takarar shugaban ƙasar na PDP ne ta hanyar kafa wani kwamiti don tantance mutanen da ke son mara wa ɗan takararta Atiku Abubakar baya. Atiku ya ce shi ya ayyana a ransa dukkan wadanda aka tantance ɗin sun cancanci zama mataimakan shugaban ƙasa, "har ma shugaban ƙasar cun cancanci tsayawa takarar kujerar. "Da a ce tsarin mulkin Najeriya kamar tsarin mulkin Musulnci yake yadda za a auri mata biyu, uku, huɗu, da sai na aure su dukansu," kamar yadda ya shaida wa BBC Hausa. A wata sanarwa da ya fitar bayan tsayar da ɗan takarar, Atiku ya yaba wa jam'iyyar PDP kan abin da ya kira "tsara sahihin zaɓen fitdar da gwani da ya sa na zama ɗan takararta na shugaban ƙasa. Atiku ya ce kafin a yanke shawarar tsayar da mataimakinsa a wannan takara, sai da ya yi ta tuntuɓar masu ruwa da tsaki da suka haɗa da gwamnonin jam'iyyar da kwamitin gudanawa da sauran jagorori don su bayar da tasu shawarar. "A yayin neman waɗannan shawarwari ne, na bayyana cewa ina son mataimakin takarata ya kasance yana da ƙwarewar da zai iya gadona idan na kammala wa'adin shugaban ƙasa.', kí ni ẹgbẹ́ tí ó jẹ́? </s> <|assistant|> <|input_lang|><yor><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>politics</s>
[ { "content": "Látinú gbólóhùn yìí: 'Dan takarar shugaban ƙasa a jam'iyyar PDP Atiku Abubakar ya zabi gwamnan jihar Delta Ifeanyi Okowa a matsayin mataimakin ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023. Atiku ya sanar da hakan ne a ranar Alhamis a wajen tantance ɗaukar ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasar a hedikwat...
<s> <|user|>Nso ke Annobar cutar korona na shirin mayar da bukukuwan Kirsimetin bana zuwa wani yanayi na daban. Bikin al'ada wanda mutane da dama ke haɗuwa da iyalai masu shekaru mabambanta shi ma wani lamari ne da za a yaɗa cutar korona wacce kawo yanzu ta yi ajalin kimanin mutum miliyan daya da rabi a faɗin duniya. Ga mutane da dama, hanya ɗaya da za su tabbatar da ba su yaɗa cutar ba ita ce kar a yi bukukuwa a waje ɗaya a tare. Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta bayar da shawarar cewa mutane su yi amfani da fasaha su ga junansu ta bidiyo bana. Amma ga mutanen da za su haɗu da wasu mutanen daban waɗanda ba tare suke zaune ba, akwai wasu matakai da za su iya ɗauka waɗanda za su taimaka wajen taƙaita haɗarin yaduwar cutar, kamar yadda likitoci suka nuna. 1. A mayar da bikin Kirsimeti ƙwarya-ƙwarya kuma taƙaitacce Rage yawan mutane, sannan abu mai muhimmanci rage cakuɗuwar mutanen gida ɗaya da na wasu gidajen lokacin bukukuwan zai rage yawan mutanen da za su kamu da korona. Haka kuma, gajarta lokacin da mutanen za su shafe tare, zai taƙaita haɗarin watsuwar cutar ta korona. Kamar yadda firaiministan Birtantiya Boris Johnson ya fada: "Karamin bikin Kirsimeti zai kasance mara hadari, sannan takaitaccen bikin kirsimeti shi ne Kirsimeti mara hadari." "Lokaci ne da za a hadu da iyalai kadan. Kar a hadu da 'yan uwa da yawa, da mutanen da suka wuce 10", a cewar Dakta Juliana Lapa, wata ƙwararriya kan cututtuka masu yaduwa a Jami'ar Brasilia a Brazil. Takaitacciyar ziyara da bayar da tazara da sanya ƙyallen rufe fuska za su taimaka sosai ga duka ɓangarorin da ke son haɗuwa, a cewarta. Wani abokin aikinta, Dakta Estevão Urbano ya jaddada cewa mutane masu shekaru da masu cututtuka, kamar masu fama da matsalar kiba, da ciwon suga da hawan jini da matsalar huhu - ya kamata su nisanci shiga taro. "Su ne mutanen da ya kamata a killace kuma suke bukatar kulawa a wannan lokaci, amma ya ma kamata su yi taka tsan-tsan fiye da kowa," a cewarsa. Ko da iska mara yawa ma tana tafiyar da ƙwayar cutar da ke dauke da korona. Don haka, lambuna da rumfuna da ma baranda masu faɗi su ne wuraren da suka fi dacewa a gudanar da bukukuwa. Idan za ku yi taro a cikin ɗaki, to a bar ƙofofi da tagogi a buɗe. A cewar cibiyar daƙile cututtuka masu yaɗuwa ta Amurka, wata dabara mai tasiri ita ce amfani da fankar taga, wacce aka ajiye ta a taga cikin aminci, ta yadda za ta ringa zuƙe iskar cikin ɗaki zuwa waje. Hakan zai taimaka wajen shigar da iska mai tsafta cikin dakin ta sauran tagogi da kofofi, ba tare da samar da iskar da ta cunkushe a dakin ba." 3. Takunkumi da bayar da tazara Kwararru sun ba da shawarar sanya kyallen rufe fuska a kowane lokaci, in ban da lokacin cin abinci ko shan wani abu. Sun ce hakan na da muhimmancin ne tun da cutar korona tana yaɗuwa ne ta hanyar ƙwayoyin da ke yawo a iska idan muka yi tari ko dariya ko magana, sun kuma ba da shawarar a ringa rage sautin kida, ta yadda ba wanda zai bukaci daga murya idan zai yi magana kafin a ji me zai ce. Babu daya daga cikin wadannan matakan na sama da zai maye gurbin ba da tazara tsakanın mutanen da ba a waje daya suke zaune ba. Lokacin cin abinci zai ya zama mai haɗari sosai, tun da idan mutane suka hadu za su cire takunkumansu domin cin abinci. Ya kamata su lura ka da su yi amfani da cokula da ludaya daya da kofunan shaye-shaye, sannan ƙwararru sun ba da shawarar a ringa cin abinci daban-daban, da ɗiban abinci daya bayan daya - iyali daya su ci su tashi sai wasu su zauna. Idan akwai isassun dakuna da tebura, wannan ne lokacin da za a yi amfani da su. "Yana da muhimmanci a dauki duk wanda bai sa kyallen fuska ba a matsayin wanda zai iya yada cutar, saboda mutane da ba sa nuna alama su kan iya daukar cutar ba tare da sun sani ba," a cewar Jaques Sztajnbok, mai kula da cibiyar ba da kulawa ta musamman a asibitin Emílio Ribas a Sao Paulo, Brazil. 5. A guji yin tafiye-tafiye Ƙwararru kan cututtuka masu yaduwa sun amince cewa rashin tafiye-tafiye shi ne mafi alheri. Amma idan har dole sai ka yi balaguro, tafiya a motar gida shi ne ya fi fiye da amfani da ababen hawa na haya inda za a hadu da ɗumbin mutane. 6. Idan kana da alamun cutar, zauna a gida Idan ba ka killace kanka ba gabanin Kirsimeti, yi kokari a yi maka gwaji 'yan kwanaki kafin taron da kake shirin zuwa. Sannan ka kula sosai da kanka dangane da alamun cutar Covid-19 da za ka iya nunawa. Yana da muhimmanci ka dauki dukkan alamun da matukar muhimmanci ko yaushe. Mutane da dama za su ce, tari ne fa kawai, kawai 'yar mura ce da majina, to amma dole ne ka dauke su da muhimmanci ka kuma zauna a gida. Yanayin zai iya zama mai hadari sosai ga wasu," kamar yadda Dokta Juliana Lapa ta fada. 7. Kada ka yi sassauci da daukar matakai Bayan shafe watanni ba a haɗu ba, mutane za su iya bukatar haduwa da juna don a ɗan sarara a shakata tare, to amma a nan akwai babban hadarin yin sassauci da matakan da aka dauka. Musamman ma idan an hada da shan giya, kamar yadda ƙwararru suka yi gargadi. Dokata Estevão Urbano ya ce sassauci wajen daukar matakai za su iya haifar da "yawan mace-mace" bayan kirsimeti. "Hakan zai zama tamkar ka yi rashin nasara a wasa ne a lokacin karshe". "Mun kusa samun riga-kafi" a cewarsa, "Muna bukatar yin aiki tukuru mu kuma lura sosai lokacin Kirsimeti." eting abanga? </s> <|assistant|> <|input_lang|><efik><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>religion</s>
[ { "content": "Nso ke Annobar cutar korona na shirin mayar da bukukuwan Kirsimetin bana zuwa wani yanayi na daban. Bikin al'ada wanda mutane da dama ke haɗuwa da iyalai masu shekaru mabambanta shi ma wani lamari ne da za a yaɗa cutar korona wacce kawo yanzu ta yi ajalin kimanin mutum miliyan daya da rabi a faɗin...
<s> <|user|>Ke otu mme ibuotikọ, nọ nnyin eke Daga Bakin Mai Ita shiri ne na BBC Hausa da ke kawo muku hira da fitattun taurari da mawakan fina-finan Hausa da sauran masu ruwa da tsaki a Kannywood kan abubuwan da suka shafi rayuwarsu zalla. A wannan kashi na 126, mun tattauna da ɗaya daga cikin ƴan wasan fim din nan mai dogon zango, Dadin Kowa, Nusaiba, wacce aka fi sani da Mariya ƴar Malam Barau. edude. </s> <|assistant|> <|input_lang|><efik><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>entertainment</s>
[ { "content": "Ke otu mme ibuotikọ, nọ nnyin eke Daga Bakin Mai Ita shiri ne na BBC Hausa da ke kawo muku hira da fitattun taurari da mawakan fina-finan Hausa da sauran masu ruwa da tsaki a Kannywood kan abubuwan da suka shafi rayuwarsu zalla. A wannan kashi na 126, mun tattauna da ɗaya daga cikin ƴan wasan fim ...
<s> <|user|>Wane fanni ne wannan rubutun ya kunsa? Latsa hoton da ke sama domin kallon bidiyon: Da kadan Saybie ta fi tuffa nauyi a lokacin da aka haife ta. An yi wa mahaifiyarta tiyatar gaggawa yayin da Saybie ta yi mako 23 kawai a ciki. Ma'aikatan asibitin da aka haife ta ne suka yi mata lakabi da suna Saybie. </s> <|assistant|> <|input_lang|><hau><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>health</s>
[ { "content": "Wane fanni ne wannan rubutun ya kunsa? Latsa hoton da ke sama domin kallon bidiyon: Da kadan Saybie ta fi tuffa nauyi a lokacin da aka haife ta. An yi wa mahaifiyarta tiyatar gaggawa yayin da Saybie ta yi mako 23 kawai a ciki. Ma'aikatan asibitin da aka haife ta ne suka yi mata lakabi da suna Sayb...
<s> <|user|>N'ime ederede a: ''Waƙar 'Dama'', kọwaa isiokwu ya. </s> <|assistant|> <|input_lang|><ibo><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>entertainment</s>
[ { "content": "N'ime ederede a: ''Waƙar 'Dama'', kọwaa isiokwu ya. ", "role": "user" }, { "content": "<|input_lang|><ibo><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>entertainment", "role": "assistant" } ]
<s> <|user|>Wane fanni ne wannan rubutun ya kunsa? Latsa hoton sama ku saurari Shirin Gane Mani Hanya: Shirin Gane Mani Hanya na wannan makon ya duba muhimmancin Ranar Kirsimeti ne wadda ake bikinta ranar Asabar 25 ga watan Disamba. </s> <|assistant|> <|input_lang|><hau><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>religion</s>
[ { "content": "Wane fanni ne wannan rubutun ya kunsa? Latsa hoton sama ku saurari Shirin Gane Mani Hanya: Shirin Gane Mani Hanya na wannan makon ya duba muhimmancin Ranar Kirsimeti ne wadda ake bikinta ranar Asabar 25 ga watan Disamba.\n", "role": "user" }, { "content": "<|input_lang|><hau><hau><task...
<s> <|user|>Kyerɛ dza Yayin da babban zaben Najeriya yake karatowa, 'yan siyasa da jam'iyyu daban-daban suna ci gaba da daura damarar yadda za su karbu a wajen masu kada kuri'a. Tun kafin hukumar zaben kasar, INEC, ta fitar da jadawalin zabukan shekarar 2023, 'yan siyasa suka soma kamun-kafa da gagganawa da zummar samun magoya baya a siyasance domin tunkarar zabukan da ke tafe. Tuni dai shugabannin da ke kan mulki (wadanda tsarin mulkin Najeriya ya ba su damar sake tsayawa takara) da tsoffin 'yan siyasa da ma sabbin-shiga suka soma gudanar da taruka da tattanawa da masu ruwa da tsaki da abokan harkokinsu na siyasa, da ma 'yan wasu jam'iyyu a yunkurin samun nasara a zabuka masu zuwa. Sai dai wasu daga cikin mutanen da suka ja hankalin 'yan kasar a wannan fafutika su ne 'ya'yan gwamnoni da wasu manyan 'yan siyasa da su ma suka yunkuro domin tsayawa takara a zabukan 2013. Ko da yake a baya wasu 'ya'yan gwamnoni da ma shahararrun 'yan siyasa sun nuna sha'awarsu ta tsayawa takara, amma a wannan karon adadinsu ya karu, abin da masana harkokin siyasa ke kallo a matsayin yunkuri na gadar iyayensu. Wasu daga cikin 'ya'yan gwamnoni da aka ga fastocinsu na tsayawa takara sun hada da Bello Elrufai, dan gwamnan Jihar Kaduna Mallam Nasir Elrufai da ke neman takarar dan majalisar dokokin tarayya a jam'iyyar APC. Akwai Mustapha Sule Lamido, dan tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, da ke son tsayawa takarar gwamna jihar tasu duk da a baya yayin wata hira da BBC, Sule Lamido ya ce ba laifi bane idan ya goyi bayan ɗansa ya tsaya takara inda ya ce duk wani mahaifi yana son ɗansa. Sannan da Abba Ahmad Sani Yariman Bakura, dan tsohon gwamnan Jihar Zamfara, Sanata Ahmad Sani Yariman Bakura, shi ma yana son tsayawa takarar dan takarar majalisar tarayya. Kazalika akwai Usman Mamuda Shinkafi, dan tsohon gwamnan Jihar Zamfara, Mamuda Aliyu Shinkafi da ke neman takarar dan majalisar dokokin jihar ta Zamfara da kuma Idris Abolaji Abiola-Ajimobi, dan tsohon gwamnan Oyo, Abiola-Ajimobi . Baya ga wadannan kuma a baya-bayan nan aka jiyo James Ibori tsohon gwamnan Delta yana rokon delegets na jihar da cewa su mara wa 'yarsa baya a neman kujerar 'yar majalisar wakilai da take yi. Masana harkokin siyasa dai na ganin irin wannan mataki da 'ya'ya da kuma dangin gwamnoni da manyan 'yan siyasa suke dauka na fitowa takara a matsayin maras alfanu ga dimokuradiyya. Dr Tukur Abdulkadir, Malami a Tsangayar Koyar da Harkokin Siyasa ta Jami'ar Jihar Kaduna, ya shaida wa BBC cewa wadannan 'yan siyasa suna amfani da 'ya'yansu su domin ci gaba da zama masu muhimmanci a fannin siyasa da mulki ko da bayan sun sauka daga mukamansu ne. A cewarsa, hakan yana nuna tabarbarewar shugabanci da kuma tasirin kudi a fannin siyasa. "Wannan al'amari ne da ke nuna tasirin masu fada a ji, irin su gwamnoni da karfin kudi a fannin siyasa. Galibin wadannan 'yan siyasa suna so su ci gaba da tasiri ne kawai ba don kashin kansu ba domin ci gaban al'umma ba. "Sau da dama za ka ga 'ya'yan da ake so su tsaya takara ba su da wani tagomashi da kwarjini, hasalima ba su san al'ummar da suke son wakilta ba saboda yawancinsu ba a Najeriya suka yi karatu ba, amma su ne suke zakewa wajen ganin sun gaji mahaifansu," a cewarsa. Dr Abdulkadir ya kara da cewa a baya ba a san irin wannan dabi'a ta 'yan siyasa ba amma yanzu son kai ya sa wasu manyan 'yan siyasa suna yin duk abin da za su iya wajen ganin 'ya'yansu sun gaje su. A hannu guda kuma, wani nazari da BBC Hausa ta yi ya gano cewa ba manyan 'yan siyasa ba kadai, hatta kananan 'yan siyasa a matakin kananan hukumomi sun fara bin irin wannan al'ada ta son dora 'ya'yansu a takara. Misali akwai shugabannin jam'iyya dq mqsu ruwa da tsaki na kananan hukomomi da 'ya'yansu suka fito ko dai takarar 'yan majalisar jiha ko tarayya. Dr Tukur ya kara da cewa: "Idan ka lura za ka ga cewa tsoffin shugabanni irin su Alhaji Shehu Shagari da Abdulkadir Balarabe Musa da Abubakar Rimi ba su dauki irin wannan mataki ba, duk da yake suna da 'ya'ya. "Amma yanzu akwai wadanda ake tuhuma da lafin cin hanci su da 'ya'yansu amma su ne suke so a bai wa 'ya'yan nasu damar mulkar jama'a," in ji shi. Ya kara da cewa akwai bukatar masu zabe su tashi tsaye su yi fatali da duk dan wani dan siyasa da ba shi da tarihin bautawa jama'a idan ya nemi wakiltarsu. Babban abin tambayar shi ne ko idan Najeriya ta mayar da shugabanci irin na siyasar gado, za a samar da shugabannin da taimakon talaka ne a ransu ko kuwa cimma bukatar rayukansu ne a gabansu? kyerɛ wɔ kasamu yi mu. </s> <|assistant|> <|input_lang|><fante><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>politics</s>
[ { "content": "Kyerɛ dza Yayin da babban zaben Najeriya yake karatowa, 'yan siyasa da jam'iyyu daban-daban suna ci gaba da daura damarar yadda za su karbu a wajen masu kada kuri'a. Tun kafin hukumar zaben kasar, INEC, ta fitar da jadawalin zabukan shekarar 2023, 'yan siyasa suka soma kamun-kafa da gagganawa da z...
<s> <|user|>Isiokwu dị aṅaa ka Latsa alamar hoton da ke sama domin kallon wannan bidiyon Wani binciken kwakwaf da BBC ta yi kan auren mut'ah ta gano yadda wasu malamai ke gudanar da auren mut'ah da kananan yara a Iraki. Binciken sirrin da BBC ta yi a daya daga cikin wuraren da malaman suke domin gudanar da irin wannan aure ta gano cewa malaman na daura auren mutu'a na takaitaccen lokaci, a wani lokacin ma har na zuwa sa'a daya ko kwana daya. Wasu malaman ma na aurar da har mata 'yan shekara tara domin a sadu da su. Binciken ya gano cewa malaman na sa albarka ga yara wadanda ba su kai shekarun aure ba domin su zama amare na takaitaccen lokaci. Auren mut'ah wani sashe ne na addini a mazhabar Shi'a da wasu daga ciki ke yi, inda ake aure na dan takaitaccen lokaci, ana kuma biyan matan da aka yi auren da su kudi kafin gudanar da auren. Asali auren mut'ah ana yin shi ne idan mutum zai yi tafiya sai ya tafi da matar, amma a yanzu namiji da mace za su yi auren mut'ah su zauna a gari daya na dan wani lokaci. Auren mut'ah ya rarraba kan malaman musulunci inda wasu na daukarsa a matsayin karuwanci wasu kuma na ganin ya hallarta, kuma ana muhawara kan tsawon da za a iya dauka na zaman auren. Sashen larabci na BBC a Iraki ya yi bincike na watanni 11, inda BBC ta yi shigar burtu, inda wakilanta suka rinka zuwa wurin malaman domin nemo irin wadannan matan don cinikin auren mut'ah da su. A lokacin da ake wannan ciniki, duk BBC na daukar abubuwan da ke faruwa a bidiyo cikin sirri . BBC ta tattauna da matan da aka yi auren mut'ah da su da kuma wasu daga cikin mazan wadanda suka biya malaman domin nemo masu matan da za su yi auren mut'ar da su. Bayan an shafe kusan shekaru 15 ana gwabza yaki a Iraki, an yi kiyasin cewa kusan mata miliyan daya mazansu sun mutu wasu kuma matan sun rasa muhallansu. BBC ta gano cewa akwai mata da yawa da suna yin auren mut'ah ne sakamakon talauci. Wuraren da ake yin auren Mut'ah a Iraki Binciken da BBC ta yi ya gano cewa ana yin wannan auren a manyan masallatan Shi'a guda biyu a Iraki. Misali, masu binciken sun samu malamai 10 a Khadhimiya da ke Bagadaza. Takwas daga cikinsu sun bayyana cewa za su gudanar da auren mut'ah; rabinsu sun yarda za su daura auren da 'yan shekara 12 zuwa 13. Masu binciken na BBC sun kuma hadu da wasu malaman a Karbala, wanda shi ne wuri mafi girma ga 'yan Shi'a a duniya, biyu daga cikin malaman sun yarda za su hada auren mut'ah da yara mata kanana. BBC ta nadi bidiyon wasu malamai guda hudu a cikin sirri, uku daga cikinsu sun ce za su samar da mata balagaggu domin auren mut'ah, biyu kuma sun ce za su samo kananan 'yan mata. Sayyid Raad, wani malami a birnin Bagadaza ya shaida wa wakilin BBC mai binciken kwakwaf cewa shari'a ba ta kayyade takamaiman shekarun auren mut'ah ba: ''Namiji zai iya auren ko mata nawa yake so, za ka iya auren mace ko da na minti talatin, idan lokaci ya yi shi kenan, za ka iya auren wata ma nan take. A lokacin da BBC ta tambayi Sayyid Raad idan shari'a ta yarda da yin auran mut'ah da karamar yarinya sai ya ce, 'a bi a hankali kawai kada ta rasa budurcinta.'' Ya kara da cewa "Za ka iya yin wasa da ita, ku dan kishingida, ka taba jikinta da mamanta... Ba za ka sadu da ita ba ta gaba. Amma zuwa mata ta dubura ba matsala." Da aka tambaye shi me zai faru idan yarinyar ta ji zafi, sai malamin ya ba da amsa cikin kaduwa. "Wannan tsakaninka da ita ne, kuma shin za ta iya jure radadin ko kuwa." An tambayi Sheki Salawai, wani babban malami da ke Karbala idan za a iya auren mut'ah da 'yar shekara 12 inda ya ce ''Eh babu matsala da 'yar shekara tara - babu matsala kwata-kwata. shari'a ta yadda.'' Auren Mut'ah ta waya Domin tabbatar da wannan batu na auren mut'ah da kananan yara, mai binciken ya kirkiri sunan wata yarinya mai suna ''Shaimaa'' inda ya shaida wa Sheik Sayyid Raad cewa yana so ya yi auren mut'ah da ita. A gaske, wakilin BBC ya yi wasa da hankalin yarinyar ta wayar tarho. Sayyid Raad bai nemi ya hadu da yarinyar ko ya yi magana da iyayenta ba, kai tsaye sai ya amince wa wakilin BBC cewa zai daura auren ta waya. Sun yi wannan alkwarin ne zaune a cikin mota tasi tare da wakilin na BBC. Suna zaune sai ya kira yarinyar ta waya ya tambaye ta: ''Shaima kin amince za ki aure shi tsawon kwana daya kan dinari dubu 150?''A karshe sai ya ce. ''Yanzu kun zama ma'aurata kuma za ku yi zama na halal tare.'' Sheik Sayyid ya bukaci a biya shi dala 200 na 'yan mintunan da ya yi wajen daura auren, inda daga karshe wakilin BBC ya biya wadannan kudade. na-ekwu maka ya? </s> <|assistant|> <|input_lang|><ibo><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>religion</s>
[ { "content": "Isiokwu dị aṅaa ka Latsa alamar hoton da ke sama domin kallon wannan bidiyon Wani binciken kwakwaf da BBC ta yi kan auren mut'ah ta gano yadda wasu malamai ke gudanar da auren mut'ah da kananan yara a Iraki. Binciken sirrin da BBC ta yi a daya daga cikin wuraren da malaman suke domin gudanar da ir...
<s> <|user|>Check dis message: Latsa hoton da ke sama don kallon bidiyon: Daga bakin mai ita wani shiri na BBC Hausa da ke kawo muku hira da fitattun mutane kan wasu abubuwan da suka shafi rayuwarsu zallah. A wannan kashi na 13, shirin ya tattauna da Saima Mohammed, wata fitacciyar jarumar fina-finan Hausa. A cikin hirar, ta bayyana abubuwa da yawa da suka shafi rayuwarta da za su saku dariya da al'ajabi. Bidiyo: Fatima Othman Wasu na baya da za ku so ku gani. Which topic it belong to? </s> <|assistant|> <|input_lang|><pidgin><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>entertainment</s>
[ { "content": "Check dis message: Latsa hoton da ke sama don kallon bidiyon: Daga bakin mai ita wani shiri na BBC Hausa da ke kawo muku hira da fitattun mutane kan wasu abubuwan da suka shafi rayuwarsu zallah. A wannan kashi na 13, shirin ya tattauna da Saima Mohammed, wata fitacciyar jarumar fina-finan Hausa. A...
<s> <|user|>Gwa m isiokwu ederede a: Asibitin Gwamnatin Tarayya da ke Yola a jihar Adamawa arewa maso gabashin Najeriya ta yi nasarar raba wasu tagwaye ta hanyar tiyata da aka haifa manne da juna. Tawagar asibitin da ta kunshi ma'aikata 48 ne ta gudanar da aikin, watanni takwas bayan haifar tagwayen. Wannan shi ne karo na uku da Asibitin ta FMC Yola ke tiyatar raba tagwaye da aka haifa manne da juna a cewar shugaban cibiyar Farfesa Auwal Abubakar. Tawagar wacce ta kunshi kwararrun likitocin fida da ma sauran ma'aikatan lafiya ta shafe tsawon sa'o'i uku yayin gudanar da aikin ranar goma ga watan Agusta, da zummar ceto tagwayen biyu mata da aka haifa hanta da hakarkarin su manne da juna. Jagoran likitocin fiɗar kuma shugaban asibitin FMC Yola Farefesa Auwal Abubakar ya ce an yi tiyatar cikin nasara. "Hanta ce da haƙarƙari suka zama daya, amma akwai na'urarar da muka yi aiki da ita kuma ta taimaka mana sosai wajen rage zubar jini da kuma kammala aikin cikin ƙanƙanin lokaci," in ji shi. Farfesan ya ƙara da cewa tun kafun wannan lokacin suka yi niyyar raba 'yan biyun amma sai annobar korona ta tilasta musu yin jinkiri har sai ranar goma ga watan Agusta. Ya kuma shaidawa BBC cewa yaran na cikin koshin lafiya "sun warke har sun fara wasa bayan kwana uku da gama aikin, "an mayar da su can kauyen su mun yi waya babu wata matsala ko kadan," a cewarsa. Tagwayen da aka radawa suna Grace da kuma Mercy, mahaifiyarsu Aibekipriye Ebiyenfa ta ce ta sha faɗuwar gaba yayin da aka fara aikin fiɗar saboda rashin tabbas kan makomar 'ya'yan nata. "A lokacin da suka kira domin yin tiyatar na ɗan tsorata saboda ni 'yar adam ce, sannan a matsayina na mahaifiya na tsorata." "Ban ji daɗi ba kasancewa ta mace ta farko da ta haifi tagwaye manne da juna ba a garin mu da kuma jaha ta ba." "Wasu mutanen ma na ta zagina har na fara jin na aikata wani abun kunya, amma yanzu ina farin ciki saboda an yi fiɗar babu wata tangarɗa ga shi yau zamu koma gida" a cewar Mrs. Ebiyenfa. Matar ta ce tana fatan 'ya'yanta su zama likitoci idan suka girma. "Ni dai zan so su zama likitoci, amma ban san me za su zaɓa ba bayan sun girma saboda kowa na da zaɓin shi idan ya girma. "Sai dai zan faɗa musu su zama likitoci saboda an haife su manne da juna domin su ma su taimaki tagwaye da za a haifa a manne nan gaba," in ji ta. Sai dai a yayin da Mrs. Ebiyenfa ke ganin ta aikata abun kunya sakamakon haihuwar tagwayen a manne, shi kuwa mahaifin tagwayen Mista Ebeleme Rafeal tunanin ɗawainiyar da ta yi ma sa sallama yake yi. "A lokacin da matata ta haifi waɗannan tagwayen na ji wani iri. ji na yi me ya sa haka za ta faru da ni a waɗannan shekarun nawa sannan kuma gashi ni ba wani mai ido da kwalli ba ne amma yanzu ga 'ya'ya na a rabe godiya ta tabbata ga Allah," in ji shi. An haifi tagwayen ne a ƙaramar hukumar Nembe ta jihar Bayelsa da ke kudancin Najeriya sannan aka kai su jihar Adamawa da ke arewa maso gabashin ƙasar tun a watan Janairun wannan shekarar domin fiɗar. Wannan shi ne karo na uku da cibiyar gwamnatin tarayya da ke Yola ta yi tiyatar rabon tagwaye da aka haifa manne da juna bayan wanda aka taɓa yi a shekara ta 2018. </s> <|assistant|> <|input_lang|><ibo><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>health</s>
[ { "content": "Gwa m isiokwu ederede a: Asibitin Gwamnatin Tarayya da ke Yola a jihar Adamawa arewa maso gabashin Najeriya ta yi nasarar raba wasu tagwaye ta hanyar tiyata da aka haifa manne da juna. Tawagar asibitin da ta kunshi ma'aikata 48 ne ta gudanar da aikin, watanni takwas bayan haifar tagwayen. Wannan ...
<s> <|user|>Hol rukun e nder A takarda, ba a cika samun miƙa mulki ya tafi lami lafiya kamar na Masarautar Birtaniya. Ƙasa da sa'a 48 bayan mutuwar Sarauniya Elizabeth II, aka ayyana Sarki Charles III a matsayin sabon sarkin Birtaniya. Sai dai abubuwa ba su da sauƙi kamar yadda ake gani: Charles ya hau kan karaga a daidai lokacin da Birtaniya da masarautarta ke fuskantar ƙalubale. Masana tarihin da BBC ta tattauna da suna ganin sabon sarkin zai fuskanci ƙalubalen da ba a taɓa ganin irin sa ba wanda zai haska mulkinsa da waɗanda za su biyo baya. Daga tunkarar tasirin matsalar makamashi a ƙasar zuwa fuskantar sauya ra'ayin mutane game da masarautar bayan shekara 70 da mahaifiyarsa ta yi tana mulki. Ga wasu daga cikin manyan batutuwan da ka iya buƙatar kulawar sabon sarkin. Miliyoyin iyalai a Birtaniya na fuskantar ƙarancin iskar gas a wannan lokaci na hunturu saboda hauhawar farashin makamashi sanadin yaƙin da ake yi a Ukraine. Hasashen da aka yi na cewa kusan mutum miliyan 45 ne za su shiga garari wajen biyan buƙatunsu - kusan kashi biyu bisa uku na al'ummar ƙasar. Da alama irin wannan yanayin ka iya sa a sanya ido kan kuɗaɗen masarautar saɓanin da. Koma kafin yaƙin, akwai raɗe-raɗin cewa tsohon Yariman Wales yana son rage yawan bukukuwan masarautar, wato naɗin sarautarsa. Jaridar Daily Telegraph ta yi hasashen cewa a ranar 13 ga watan Satumba taron ba zai kasance irin na marigayiya sarauniya ba da aka yi a 1953 - wanda shi ne biki irinsa na farko da aka nuna ta talabijin. Da take ambato wasu majiyoyi daga gidan sarautar, jaridar ta ce bikin naɗin Charles III, wanda ba a tsammanin za a yi shi kafin watan Yunin baɗi, zai kasance taƙaitacce, babu kashe kuɗi sannan zai haɗa al'adu daban-daban domin nuna banbancin al'ummar Birtaniya. A baya Charles ya yi magana kan sha'awarsa ta yi wa masarautar garambawul abin da ka iya zama taƙaita masarautar ga wani rukuni na masarautar, inda sarki da mai ɗakinsa Camilla da Yarima William da matarsa Catherine za su kasance a tsakiyarta. "Tana iya yiwuwa muga an taƙaita abubuwa, musamman bikin naɗin," kamar yadda masaniyar tarihin masarautar Kelly Swab ta shaida wa BBC. "Dole ne a ga iyalin masarautar domin sanin abin da ke wakana a ƙasar a irin wannan mawuyacin lokaci," in ji ta. Ƙudaden gidan sarautar wani lamari ne mai rikitarwa wanda a mafi yawan lokuta ake muhawara a kai: kuɗaɗen na zuwa ne daga harajin da mutane ke biya duk shekara da ake kira Sovereign Grant. Tsakanin 2021 zuwa 2022, an sa tallafin kan $99.8m - ke nan kowane mutum a Birtaniya na biyan $1.49 amma bai haɗa da kuɗaɗen tsaro ba na iyalan masarautar. Goyon baya ga masarautar ya ragu matuƙa cikin sama da shekara 30, a cewar nazarin ra'ayin jama'ar Birtaniya wanda a kai a kai yake duba ra'ayin asu ƴan Birtaniya game da wasu yan gidan sarautar. Nazarin baya-bayan nan da aka wallafa a 2021 ya nuna kashi 55 na ƴan Birtaniya ne kaɗai suke ganin masarautar na da matuƙar muhimmanci. A shekarun baya, goyon bayan na tsakanin kashi 60 da kashi 70 cikin 100. A Mayun bana, Charles ya kasance na uku a jerin mutanen da aka fi so a ƴan gidan masarautar bayan Sarauniya da babban ɗansa, Yarima William. Yayin da ƙuri'ar jin ra'ayin da aka yi bayan mutuwar Elizabeth II sun nuna ƙaruwar goyon baya ga sabon sarki, akwai alamun akwai aiki ja a gaban Charles III game da martabar masarautar. "Ɗaya daga cikin ƙalubale ga sarki Charles III shi ne ƙara wa masarautar armashi domin janyo ra'ayin matasa," in ji masanin tarihin masarautar Richard Fitzwilliams. Ra'ayin Fitzwilliams ya yi dai-dai da na ra'ayin Jama'ar Birtaniya da ya nuna a 2021, kashi 14 cikin 100 ne kaɗai masu shekara 18 zuwa 34 suka nuna yana da matuƙar muhimmanci ga Birtaniya ta samu masarauta yayin da waɗanda shekarunsu suka haura 55 suka kasance kashi 44 cikin 100. A cewar ra'ayin jama'a na YouGov, da aka yi a watan Mayu, kashi 27 cikin 100 na al'umma na goyon bayan a rushe masarautar - hakan ƙari ne kan kashi 15 cikin 100 da aka saba samu a wannan ƙarnin. Sannan an fi samun rashin gamsuwa daga ɓangaren matasa. Kelly Swab ta ce "abubuwa da dama sun sauya tun 1952" (shekarar da Elizabeth II ta zama sarauniya). Ta yi magana ne kan zanga-zangar nuna ƙin jinin masarauta da aka gudanar a ƴan kwanakin baya-bayan nan. "Irin abin da Sarki Charles ya kamata ya yi la'akari da su ke nan." Sarki Charles III shi ne jagora a Birtaniya. Amma a ƙarƙashin kundin tsarin mulkin masarautar Birtaniya, iyalan masarautar na tsame kansu daga siyasa. A baya Charles yana magana kan batutuwa daban-daban da suka shafe shi. A 2015, an gano ya rubuta wasu wasiƙu 10 zuwa ministoci inda yake bayyana damuwarsa kan batutuwan da suka shafi kuɗi da sojoji da maganin gargajiya. Shin zai sauya? Wani ƙwararren masanin kundin tsarin mulki Farfesa Vernon Bogdanor na ganin zai sauya. "Ya sani tun a baya cewa tsarinsa zai sauya. Jama'a ba za su so sarki mai kamfe ba," in ji Farfesa Bogdanor. A ranar 12 ga watan Satumba, yayin da yake jawabi ga ƴan majalisa, sabon sarkin tuni ya bada alamun sauya abubuwansa. Sannan da sanin cewa akwai abubuwa da dama da ba zai ci gaba da yinsu ba." Bayan mutuwar mahaifiyarsa, Sarki Charles III ya zama shugaban ƙungiyar commonwealth, mai ƙasashe mambobi 56, galibinsu waɗanda Birtaniya ta mulka. Shi ne kuma shugaban ƙasashe 14 har da Birtaniya - da suka haɗa da Australiya da Canada da Jamaica da New Zealand. A ƴan shekarun nan ne wasu ƙasashen Commonwealth suka fara muhawara kan dangantakarsu da masarautar Birtaniya. A wani ɓangare na wannan mataki ne Barbados ta yanke shawarar zama Jamhuriya a ƙarshen 2021, matakin da ya cire marigayiya Sarauniya a matsayin shugabar ƙasar tare da kawo ƙarshen tasirin da Birtaniya take da shi kan tsibirin. Zagayen Yarima William zuwa yankin Carribean a farkon 2022 ya janyo zanga-zangar adawa da mulkin mallaka inda suka buƙaci Turawa su nemi afuwarsu. Firaministan Jamaica, Andrew Holness a bainar jama'a ya faɗa wa masarauntar cewa ƙasar za ta yi ta samun ci gaba. Sean Coughlan, wani wakilin BBC a masarautar na ganin sake fasalin alaƙarta da ƙasashen commonwealth zai kasance gagarumin ƙalubale ga Sarki Charles. Charles III shi ne sarki mafi tsufa da aka ayyana a matsayin sarki a Birtaniya. Ɗaya daga cikin tambayoyin kan yadda yake tafiyar da mulkinsa, shi ne ya nauyin ayyukan masarautar da ake sa ran zai tafiyar da su da kansa za su kasance? Akwai jita-jita da dama cewa ɗansa kuma magajinsa, Yarima William, zai riƙa tafiyar da wasu ayyukan masarautar musamman tafiye-tafiye zuwa kasashe. Sarauniya Elizabeth II ita ma da kanta ta ajiye batun tafiye-tafiye zuwa wasu ƙasashen tun tana shekaru 80. "Charles Sarki ne da ya tsufa. Ba zai iya komai shi kaɗai ba," in ji Kelly Swab. Elizabeth II ta kasance basarakiya da ta yi suna ganin yadda mutane suka riƙa tururuwar nuna jimami a sassan kasar bayan mutuwarta. Wannan kaɗai ma ƙalubale ne ga sabon sarki - a cewa masaniyar tarihi Evaline Brueton. Ta ba da misali da yadda Edward VII ya gaji sarauta a 1901 sakamakon mutuwar Queen Victoria, wata basarakiyar da al'umma ke ƙauna. "Akwai kamanceceniya tsakanin yanayin da muke a ayznu da kuma na ƙarshen mulkin Victoria," in ji Brueton. "Edward da Charles dukkansu sun karɓi ragama ne a lokacin da ake samun sauyi a tsakanin al'ummar Birtaniya. Sannan dukkansu ba su kai farin jinin mahaifansu ba." Edward VII ya yi mulki ne tsawon shekara tara (1901 - 1910) amma ana tunawa da shi a matsayin sarkin da ya tsunduma cikin ƙoƙarin diflomasiyya wanda ya aza harsashi ga shahararriyar yarjejeniyar Entente Cordiale da aka ƙulla tsakanin Birtaniya da Faransa a shekarar 1904. woni? </s> <|assistant|> <|input_lang|><ful><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>entertainment</s>
[ { "content": "Hol rukun e nder A takarda, ba a cika samun miƙa mulki ya tafi lami lafiya kamar na Masarautar Birtaniya. Ƙasa da sa'a 48 bayan mutuwar Sarauniya Elizabeth II, aka ayyana Sarki Charles III a matsayin sabon sarkin Birtaniya. Sai dai abubuwa ba su da sauƙi kamar yadda ake gani: Charles ya hau kan ka...
<s> <|user|>Ɖɔ tà e mɛ Latsa hoton da ke sama don kallon bidiyon: Daga bakin mai ita wani shiri na BBC Hausa da ke kawo muku hira da fitattun mutane kan wasu abubuwan da suka shafi rayuwarsu zallah. A wannan kashi na 12, shirin ya tattauna da Dan Azumi Baba Chediyar 'Yan Gurasa, wani fitaccen mai bayar da umarni a fina-finan Hausa, kuma mai fitowa da sunan Kamaye a wani shirin na talbijin na Dadin Kowa. A cikin hirar, ya bayyana abubuwa da yawa da suka shafi rayuwarsa da za su saku dariya da al'ajabi. Bidiyo: Fatima Othman gosin é. </s> <|assistant|> <|input_lang|><fon><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>entertainment</s>
[ { "content": "Ɖɔ tà e mɛ Latsa hoton da ke sama don kallon bidiyon: Daga bakin mai ita wani shiri na BBC Hausa da ke kawo muku hira da fitattun mutane kan wasu abubuwan da suka shafi rayuwarsu zallah. A wannan kashi na 12, shirin ya tattauna da Dan Azumi Baba Chediyar 'Yan Gurasa, wani fitaccen mai bayar da uma...
<s> <|user|>Fia nyati si sɔ na An sanya dokar hana shiga da fita daga wasu garuruwa bayan rasuwar mutum biyu da suka kamu da cutar coronavirus a kasar Italiya. Dokar ta rufe unguwannni fiye da ashirin a lardunan Laboardy da Veneto da ke arewacin kasar, inda aka umurci mazauna fiye da 50,000 da su lizimci gidajensu. An rufe makarantu tare da soke dukkanin harkokin wasanni a yankunan da aka killace, ciki har da wasannin gasar kwallon kafa ta Serie A na ranar Lahadi. Firai minista Giuseppe Conte ya sanar da sabuwar daokar yayin da 'yan kasar fiye da 100 suka kamu da cutar. Mista Conte ya ce an haramta shiga ko fita daga yankunan da aka rufe, sai da izini na musamman daga hukuma. Ya ce za a girke jami'an tsaro domin tabbatar da bin dokar, idan har hakan ta kama. Dokar na daga cikin matakan da gwamnatin Italiya ta dauka na dakile yaduwar coronavirus a nahiyar Turai. Hukumomin kasar na fargabar cutar ta yadu fiye da tsakanin dadaikun mutanen da suka kamu da ita a lardunan biyu kuma hakan zai kawo matsala wurin shawo kanta. "Cutar na da matukar hadari kuma yaduwarta ta yi yawa,'' inji shugaban hukumar lafiya ta Lombardy Giulio Gallera. Bakuwar cutar coronavirus da ta fara bulla a lardin Hubei na kasar Chana a shekarar 2019, ta yadu zuwa kasa 26, inda ta kashe mutum 11, wasu 1,400 kuma ke fama ita. kpuie. </s> <|assistant|> <|input_lang|><ewe><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>health</s>
[ { "content": "Fia nyati si sɔ na An sanya dokar hana shiga da fita daga wasu garuruwa bayan rasuwar mutum biyu da suka kamu da cutar coronavirus a kasar Italiya. Dokar ta rufe unguwannni fiye da ashirin a lardunan Laboardy da Veneto da ke arewacin kasar, inda aka umurci mazauna fiye da 50,000 da su lizimci gida...
<s> <|user|>Vwẹ oghẹrẹ rẹ ota nana kẹ hẹn: Wani mutum dan kasar Malaysia ya ce ya ga hoton 'selfie' da bidiyo na wani biri a kan wayarsa da ta ɓata kwana guda bayan gano wayar a wani daji a bayan gidansa. Hotunan da bidiyon sun nuna wani biri yana ƙoƙarin cinye wayar - kuma an yi ta yaɗa su a shafukan sada zumunta tun bayan da Zackrydz Rodzi ya wallafa a Twitter. Ɗalibin ya ce da farko ya dauka an sace wayar ne a lokacin da yake bacci. Sai dai har yanzu ba a gane asalin yadda wayar ta ɓata ba. Haka kuma ba a iya gano yadda hotunan da bidiyon suka shiga wayar. Mista Zackrydz mai shekaru 20 ya shaida wa BBC cewa ya gane wayarsa ta bata ne bayan da ya tashi bacci kusan ƙarfe 11 na safiyar Asabar. "Babu alamun fashi. Abin kawai da na yi tunani shi ne watakil tsafi ne," kamar yadda dalibin mai karatun kimiyyar kamfuta a jihar Johor ya ce. A wani bidiyo da aka aika wa BBC, an ga biri yana ƙoƙarin cinye wayar. Dabbar ta ƙura wa kyamarar wayar ido yayin da a bayansa ana iya ganin ganyayyaki da tsuntsaye. Haka kuma, akwai wasu hotunan birin da bishiyoyi da tsirrai a kan wayar. Mista Zackrydz ya ce ya gaza gano wayar tasa har sai ranar Lahadi da rana, a lokacin da mahaifinsa ya lura da wani biri a wajen gidansa. Yana kiran wayar sai ya ji tana bugawa a wani daji daga bayan gidansu, a cewarsa, sai kuma ya gano wayar lulluɓe da taɓo a kan wasu ganyayyaki a ƙarƙashin bishiyar kwakwa. Kawunsa ya yi masa ba'ar cewa watakil a samu hotunan barawon wayar a cikinta, don haka bayan da ya goge ta sai ya bude wurin hotuna inda a nan ne ya yi kicibis da hotunan birin. Matashin ya ce ba a saba ganin birrai na rayuwa a kusa da gidaje ba, a unguwarsu birrai ba sa sata a gidajen mutane. Amma ya ce yana zargin birin ya shiga gidansu ne ta tagar ɗakin yayansa. "Abin da bai wuce ka gan shi sau ɗaya cikin shekaru ɗari ba," ya wallafa a shafinsa na Twitter ranar Lahadi, kuma an yada sau da yawa sannan kafofin yaɗa labaru sun ta bibiyar labarin. Ba wannan ne karon farko da biri ya dauki hoton 'selfie' ba sannna ya yi kaurin suna. A shekarar 2017, wani mai ɗaukar hoto ɗan Burtaniya ya yi shari'a da wata ƙungiyar kare haƙƙin dabbobi bisa wani hoto da wani biri ya ɗauka. A shekarar 2011, Naruto, wani biri a dajin Indonesia ya ɗauki abin ɗaukar hoton David Slater daga Monmouthshire kuma ya ɗauki hotunan "selfie" da ita. Mista Slater ya dage a kan cewa shi ne mai hoton da akai ta yaɗawa a duniya, amma ƙungiyar kare haƙƙin dabbobi ta Peta ta ce ya kamata dabbar ce za ta ci gajiyar hoton saboda ita ta danna abin daukar hoton. Wata kotu a Amurka ta yi watsi da ƙarar inda ta ce dabba ba za ta iya zama mai haƙƙin mnallakar hoton ba amma Mista Slater ya amince ya bayar da gudunmowar kashi 25 cikin 100 na duk wani kuɗi da zai samu nan gaba ga kungiyoyin agaji da ke kula da Naruto da sauran birrai irinsa a Indonesia. </s> <|assistant|> <|input_lang|><urhobo><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>technology</s>
[ { "content": "Vwẹ oghẹrẹ rẹ ota nana kẹ hẹn: Wani mutum dan kasar Malaysia ya ce ya ga hoton 'selfie' da bidiyo na wani biri a kan wayarsa da ta ɓata kwana guda bayan gano wayar a wani daji a bayan gidansa. Hotunan da bidiyon sun nuna wani biri yana ƙoƙarin cinye wayar - kuma an yi ta yaɗa su a shafukan sada zu...
<s> <|user|>Kí ni ẹ̀ka tí a le fi ìsọfúnni yìí sí? An yi kutse a wayoyin Ministar Leken Asiri a Afirka Ta Kudu Ayanda Dlodlo da mataimakinta Zizi Kodwa. Masu bincike na duba ta yadda aka yi kutse a wayoyinsu da kuma wayoyin wasu jami'an leken asiri, a cewar ma'aikatar tsaron. Sai dai ba bu masaniya kan wanda yake da hannu a lamarin ko kuma an yi kutse kan mahimman bayanai, in ji ma'aikatar. Mai magana da yawun Dlodlo ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters cew an gano kutsen lokacin da mutane da dama suka ga sakon karta-kwana daga Kodwa. Lamarin dai na zuwa ne 'yan makonni bayan an kutsa cikin hedkwatar hukumar tsaron kasar da ke Pretoria babban birnin kasar. Barayi sun shiga wajen ajiyar mahimman bayanai a ofishin tare da tafiya da wasu takardu da kudade da ba a san yawansu ba kamar yadda aka wallafa a shafin IOL da ke intanet. </s> <|assistant|> <|input_lang|><yor><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>technology</s>
[ { "content": "Kí ni ẹ̀ka tí a le fi ìsọfúnni yìí sí? An yi kutse a wayoyin Ministar Leken Asiri a Afirka Ta Kudu Ayanda Dlodlo da mataimakinta Zizi Kodwa. Masu bincike na duba ta yadda aka yi kutse a wayoyinsu da kuma wayoyin wasu jami'an leken asiri, a cewar ma'aikatar tsaron. Sai dai ba bu masaniya kan wanda ...
<s> <|user|>Kyerɛ yɛn asɛm titiriw a ɛwɔ: Daga Bakin Mai Ita shiri ne na BBC Hausa da ke kawo muku hira da fitattun taurari da mawakan fina-finan Hausa da sauran masu ruwa da tsaki a Kannywood kan abubuwan da suka shafi rayuwarsu zalla. A wannan kashi na 123, mun tattauna da fitacciyar mawakiya, Hauwa Usman Kawuwa wadda aka fi sani da Hauwa 'yar Fulani. </s> <|assistant|> <|input_lang|><twi><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>entertainment</s>
[ { "content": "Kyerɛ yɛn asɛm titiriw a ɛwɔ: Daga Bakin Mai Ita shiri ne na BBC Hausa da ke kawo muku hira da fitattun taurari da mawakan fina-finan Hausa da sauran masu ruwa da tsaki a Kannywood kan abubuwan da suka shafi rayuwarsu zalla. A wannan kashi na 123, mun tattauna da fitacciyar mawakiya, Hauwa Usman K...
<s> <|user|>Sian nnyin oruk nneme emi: An cire Bayern Munich da Paris St-Germain daga Chmapions Lig, amma dukkansu za su iya murnar lashe kofinsu na gida a karshen wannan makon da muke ciki. Haka abin yake a Sifaniya ma, Real Madrid za ta iya lashe La Liga kuma tana da damar lashe Champions, yayin da a Italiya har yanzu da sauran runa a kaba. BBC ta yi duba kan abubuwan da za su iya faruwa a manyan gasannin Turai hudu a karshen wannan makon. Manyan wasannin da za a buga a karshen wannan makon, wasan da za a yi a Jamus na ciki na da Der Klassiker. Wasa tsakanin Bayern Munich da Borussia Dortmund na daga cikin manyan wasanni a ko wanne irin yanayi. A yau Asabar kuma za su fafata da misalin karfe (17:30). Bayern na kan hanyar lashe gasar Bundesliga karo na 10 a jere, kuma za su iya hada maki na tara tsakaninsu da Dortmund yayin da ya rage wasa hudu kacal a kammala gasar. Babu abin da Dortmund ke fata irin ta janyo wa Bayern Munich jinkirin murnar cin kofin a filin wasa na Allianz Arena. Nasarar da masu masaukin baki za su yi za su yi ta ne tare da murnar daukar kofi. Kocin kungiyar Julian Nagelsmann wanda ya amshi kungiyar a bara, a makon da ya wuce ne yace an rika yi masa barazanar rayuwarsa a intanet bayan fitar da ita da aka yi daga Champions. "Nasan kofin gida ba wani mahimmanci ne da shi ba sosai a wajen Munich," Julian Nagelsmann ya ce. "Amma duk da haka abu ne mai kyau." Bayan kammala wasa da maki daya da ke tsakaninta da Lille gwarzuwar gasae bara, PSG za ta ci lig na 10 a jere tare da cewa suna da wasa hudu a hannu, dole kuma su yi abin da za su ci wasansu da Lens a ranar Asabar 20:00. Zai zama karon farko da tsohon kocin Tottenham Mauricio Pochettino zai ci kofi a Faransa tun bayan barin Thomas Tuchel a watan Janairun 2021. An rika alakanta Pochettino da Manchester United, wadda ta sanar da daukar Erik ten Hag a matsayin sabon kocinta. "Zai zama abin farin ciki in kasance cikin wadanda tarihin kungiyar da ta ci kofi 10," in ji kocin Argentina. PSG za su buga wasan ne yayin da suke da maki 77 cikin wasa 33, - tazarar maki 15 tsakaninta da Marseille lokanin da ya rage wasa biyar a kammala wasanni. Lens suna matsayi na bwakai a gasar, kuma suna fatan shiga cikin kungiyoyi uku da za su halarci gasar Champions mai zuwa. Haka kuma ba za a bar magoya bayan Lens su je Paris ba saboda tsoron hayaniya. A Sifaniya, masu jan ragamar La Liga Real Madrid ba za su yi wannan wasan a wannan makon ba, saboda su samu damar shirya wa wasan Champions na ranar Talata da za su yi da Manchester City. Shi kuma kocin kungiyar Carlo Anceloti ya samu nasarar cin La Liga ko da bai jefa kwallo guda ba. Real Madrid na saman Barcelona da maki 15 da take matsayi na biyu, wadanda za su yi wasansu da Rayo Vallecano a ranar Lahadi. In Barcelona ta yi rashin nasara Real Madrid za ta nemi maki daya ne kacal a wasannin biyar da suka yi ragowa domin cin lig na 35 a tarihi. Abin a matse yake a Italiya, yayin AC MIlan da ke saman tebur za ta buga wasanta na wannan makon da tazarar maki biyu kacal. Kazalika, Inter Milan na da kwantan wasa daya, yayin da Napoli suke da maki hudu da kuma wasa biyar a hannu. Inter za su koma matsayi na daya idan suka ci wasan da za su buga da Roma da ke matsayi na biyar, yayin da AC ba za ta yi wasa ba sai rnaar Lahadi da Lazio da ke matsayi na bakwai. "Mun san akwai sauran watanni da kuma wasanni masu zafi," in ji kocin Inter Simone Inzaghi. Rabon da AC MIlan ta ci Serie A tun 2010-11. </s> <|assistant|> <|input_lang|><efik><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>sports</s>
[ { "content": "Sian nnyin oruk nneme emi: An cire Bayern Munich da Paris St-Germain daga Chmapions Lig, amma dukkansu za su iya murnar lashe kofinsu na gida a karshen wannan makon da muke ciki. Haka abin yake a Sifaniya ma, Real Madrid za ta iya lashe La Liga kuma tana da damar lashe Champions, yayin da a Italiy...
<s> <|user|>Tà tɛ sín xó wɛ Liverpool ta karbi bakuncin Villareal da za su kara a wasan farko a daf da karshe a Champions League ranar Laraba a Anfield. Liverpool ta kawo wannan matakin, bayan da ta fitar da Benfica, ita kuwa Villareal Bayern Munich ta casa a kakar bana. Liverpool mai fatan lashe kofi hudu a bana, bayan da ta dauki Caraboa Cup tana ta biyu a teburin Premier League da tazarar maki daya tsakaninta da Manchester City mai jan ragama. Villareal mai rike da Europa League tana da maki 52 a mataki ta bakwai a kan teburin La Liga na bana. Wannan shi ne karo na uku a kaka biyar da Klopp ya kai Liverpool wasannin daf da karshe a babbar gasar tamaula ta Zakarun Turai. Klopp ya yi rashin nasara a hannun kocin Villareal, Unai Emery a lokacin da yake jan ragamar Sevilla a 2015-16 a gasar Europa League kakar farko a Liverpool da kocin Jamus ya fara aiki. Sai dai kuma Liverpool ta kai wasan karshe a Champions League sau biyu a jere, wadda ta lashe kofin 2019. Liverpool tana da Champions League shida jumulla. Wasa biyu da kungiyoyin suka kara a tsakaninsu: Europa League Alhamis 5 ga watan Mayun 2016 Europa League Alhamis 28 ga watan Afirilun 2016 ɖɔ? </s> <|assistant|> <|input_lang|><fon><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>sports</s>
[ { "content": "Tà tɛ sín xó wɛ Liverpool ta karbi bakuncin Villareal da za su kara a wasan farko a daf da karshe a Champions League ranar Laraba a Anfield. Liverpool ta kawo wannan matakin, bayan da ta fitar da Benfica, ita kuwa Villareal Bayern Munich ta casa a kakar bana. Liverpool mai fatan lashe kofi hudu a ...
<s> <|user|>Gblɔ nyati ƒe ƒuƒoƒo si me Rahoton da jaridar nan da ke wallafa labarai kan harkokin fasaha ta Vice's Motherboard ta bankado cewa masu manhajar Muslim Pro suna sayar da bayanan Musulmi ga hukumomin leken asirin Amurka ya bar baya da kura. Muslim Pro manhaja ce da ke dauke da Al Ƙur'ani, wadda kuma mutum fiye da miliyan 98 ke amfani da ita wajen sanin Al-kibla a lokutan sallah da wasu harkoki na addinin Musulunci. "Rundunar sojin Amurka tana sayen bayanai kan kai-komon mutanen da ke amfani da wannan manhaja a fadin duniya," a cewar jaridar. Ta kara da cewa rundunar tana sayen manhajoji na dandalin neman aure na Musulmai, da manhajar da ke bibiyar yadda ake tsawa gabanin ruwan sama da kuma manhajar da ke taimakawa wajen shirya dakin barci. Jaridar, wadda ta bayyana haka a rahoton da ta wallafa ranar Litinin, ta kara da cewa rundunar sojin Amurka ta yi amfani da hanya biyu daban-daban wajen samun bayanai kan wuraren da masu amfani da manhajar ta Muslim Pro. Rahotanni sun ce rundunar sojin ta Amurka na bi ta hannun kamfanin X-Mode wajen sayen bayanan Musulmin da ke amfani da manhajar ta Muslim Pro. Wannan labari ya ja hankalin miliyoyin Musulmi a fadin duniya, wadanda ke nuna matukar bacin ransu game da yadda Amurka ke bin diddiginsu. Sai dai wasu fitattun Malaman addinin Musulci irin su Yasir Qadhi sun ce ba su yi mamakin wannan kutse da rundunar sojin Amurka ke yi wa Musulmi ba. A sakon da ya wallafa a hafinsa na Facebook ya ce: "Ko da yake ya wajaba su yi bayani kan abin da suka yi, amma shin wannan ya bai wa kowa mamaki? Kamar yadda Edward Snowden ya nuna, dukkan bayanan intanet marasa tsaro, musamman a Gmail da Google, hukumar leken asirin Amurka na sanya musu ido." Sai dai ya ce ba ya so hakan ya zama wata hanyar karfafa gwiwar Musulmi su rika leken asiri ko bin diddigin mutane. Ita kuwa Vanessa Taylor cewa ta yi labarin da ya nuna cewa Muslim Pro na sayar da bayanai ga sojojin Amurka "wata tunatarwa ce da ke nuna irin yaudarar da ke cikin leken asiri." A nasa bangaren, Abdullah Ayaz Mullanee, ya yi kira ga masu amfani da manhajar su goge ta daga cikin wayoyinsu sannan su watsa labarin domin wasu su dauki irin wannan mataki. Masana harkokin sadarwa sun ce da ma can masu amfani da manhajojin da suka sauke a intanet ba sa samun tsaro dari bisa dari. Abdullahi Salihu Abubakar - wanda aka fi sani da Baban Sadiq - wani masanin fasahar sadarwa ne a Abuja, kuma ya shaida wa BBC cewa "sanin sirrin masu amfani da manhajoji a intanet ya zama ruwan dare domin kuwa ba a kare bayanan sirri dari bisa dari a intanet." Sai dai ya ce abin bakin ciki shi ne yadda masu irin wadannan manhajoji suke sayar da bayanan mutane ga hukumomin tsaro da 'yan kasuwa da sauran irin su da ke sanya ido kan mutane. Ya kara da cewa ko da yake galibin wayoyin salula ba su da sirri amma "wayar Android ta fi rauni wajen tabbatar da tsaro domin kuwa ana sanin duk abin da mai amfani da ita yake ciki." Baban Sadiq ya bayyana cewa "yana da kyau mutane su rika duba setting da ke wayoyinsu, su gyara abubuwan da suke so da wanda ba sa so a sani game da su." le. </s> <|assistant|> <|input_lang|><ewe><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>technology</s>
[ { "content": "Gblɔ nyati ƒe ƒuƒoƒo si me Rahoton da jaridar nan da ke wallafa labarai kan harkokin fasaha ta Vice's Motherboard ta bankado cewa masu manhajar Muslim Pro suna sayar da bayanan Musulmi ga hukumomin leken asirin Amurka ya bar baya da kura. Muslim Pro manhaja ce da ke dauke da Al Ƙur'ani, wadda kuma...
<s> <|user|>Wane fanni ne wannan rubutun ya kunsa? An bullo da wani tsari na koyar wa da matasa yadda ake wankan gawa wato Ghusl a Birtaniya. Ghusl yadda ake yi wa mamaci wanka tare da sakawa da lullube shi da farin ƙyalle ko kuma likkafani ne gabanin binne shi, kana daya daga cikin wajiban abubuwa da dana ne da ake yi wa mamaci. Kafin barkewar annobar korona, tsofaffi masu aikin sa kai ne a cikin al'ummar Musulmi ke gudanar da irin wannan al'ada. Amma da daman su har yanzu na yi wa kansu garkuwa don kare kansu daga cutar korona. Yanzu Supporting Humanity, wata kungiyar kulawa da masu alhini na gudanar da taron bita ga matasa masu aiki sa kai don gudanar da wankan gawa a bisa tsarin addinin Musulunci. Jagorar ayyukan kungiyar Tahreem Noor, ta shaida wa BBC cewa, "yunkurin ya samo asali ne tun bayan barkewar annobar lokacin da adadin wadanda ke mutuwa ya karu" kuma suna "bukatar karin mutane da ke taimakawa da gudanar da jana'iza. Har ila yau ana gudanar irin wannan a fadin kasar. Kamar yadda addinin Musulunci ya tanada, Ghusl wani yanayin daura alwala ne, ko wanka, da ya ƙunshi tsaftace jiki daga ƙazanta. Akwai wankan kashi daban-daban, kamar na bayan ɗaukewar jinin haihuwa da jinin al'ada. Wanda ake yi wa mamaci Musulmi ana kiran sa Ghusl Mayyit wato wankan gawa. Galibi dangin suke da jinsi daya da mamacin ne ke gudanarwa. Ya kunshi wanke dukkan sassan jiki da sabuly da ruwa ta hanyoyi na musamman na mutunta gawar. "Muna bukatar akalla masu aikin sa kai shida a kan ko wane wankan mamaci," in ji Salma Patel, ta kungiyar Supporting Humanity, wacce ke koyarwa tare da gudanar da wankan Ghusl, kamar yadda ta shaida wa BBC. Lokacin kullen korona, ta bayyana cewa an haramta wa iyalai da dama yi wa 'yanuwansu jana'iza. An bar wa masu aikin sa kai kamar ta wankewa tare da yi wa mamata ukun jana'izar a rana lokacin tsananin yaduwar annobar. "Mu kan samu kiran waya zuwa a taimaka lokacin jana'iza, cikin lokaci kankane," ta bayyana. Lokutan farkon annobar, akwai karancin fadakarwa game da ƙwayar cutar, da kuma ko shin akwai hadarin kamuwa da cutar ta korona daga mamacin. Kungiyoyin Musulmai da dana, da suka hada da Majalisar Musulmai ta Birtaniya, sun fitar da ka'idojin da za a bi wajen yi wa mamatan da ake tunanin cutar korona ce ta hallaka wanka. A lokacin, Hukumar Kula da Lafiyar Al'umma ta Ingila ta bayar da shawara kan gudanar da wankan mamaci da sutura a bisa tsarin da addini ya tanada muddin dai za a cigaba da saka kayan kariya a jiki, da kuma bin dokar bayar da tazara. Cutar korona ta yi matukar fi shafar l'ummar kasashen yankin kudancin Asiya. Dubbai sun mutu daga kwayar cutar, kuma shi ya sa Saffiyah ta yanke shawarar halartar taron bitar kan wankan gawa a Gabashin London. "Mun rasa rayukan 'yanuwanmu da dama lokacin annobar, kuma zuwa jana'aiza da kuma rashin sani me za ka yi wani abin a tashi tsaye ne,'' ta ce. Daya mai halartar taron, Khadija, mai shekaru 23, na ganin yana da matukar muhimmanci a koyarwa da matasa irin wannan tsarin saboda, in ji ta. "Muddin ba mu koya ba, wa zai rika wanke gawawwakinmu ta wannan hanyar?" Mata 90 ne suka halarci taron bitar mata Musulama a Cibiyar Belgrave Community Centre da ke Gabashin London. An nuna musu hanyoyin yi wa mamaci wanka da kumma sutura a jikin manyan 'yartsanoni . Summaya ta bayyana cewa ba ta san cewa ana rufe tsiracin gawa ba da tsumma lokacin wankan, saboda a matsayinta da matashiya Musulma ta damu "game da tsiraci bayan mutuwa". Mata matasa da suka halarci taron, sun bayyana cewa sun karu sosai da koyarwar, kuma suna jin cewa wannan wani bangare ne na addininsu. Farzana ta bayyana abubuwan da ta koya da cewa: "A duk lokacin da mutum ya mutu ana kiransa gawa - ka kan rasa sunaka, da matsayinka, da komai naka'". Kungiyar Supporting Humanity ta ce annobar wata ''matashiya ce'' lokacin da tsofafi suka kasa gudanar da aikin, kana tana kallon haka a matsayin wani sabon tsari ga matasa da za su bayar da gudunmowa a kai a cikin al'ummarsu. </s> <|assistant|> <|input_lang|><hau><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>religion</s>
[ { "content": "Wane fanni ne wannan rubutun ya kunsa? An bullo da wani tsari na koyar wa da matasa yadda ake wankan gawa wato Ghusl a Birtaniya. Ghusl yadda ake yi wa mamaci wanka tare da sakawa da lullube shi da farin ƙyalle ko kuma likkafani ne gabanin binne shi, kana daya daga cikin wajiban abubuwa da dana ne...
<s> <|user|>Eyi yɛ asɛm a Mai kamfanin Facebook zai bayyana a gaban majalisar Amurka ta intanet domin ya gaya wa hukumomin kasar su sabunta dokokin da ake tafiyar da tsarin na intanet. Mark Zuckerberg tare da wasu shugabannnin manyan kamfanonin fasahar zamani za su bayyana a gaban wani kwamitin majalisar da ke son duba yadda ayyukan manyan kamfanonin ke shafar kananan kamfanonin fasaha da ke fafata wa da su a fagen kasuwanci. Ana kuma sa ran zai yi kira ga gwamnatoci su kara sa ido kan ayyukan manyan kamfanoni irin nasa. Matakin da Mista Zuckerberg ke son dauka sabo ne - ana iya cewa wa ma babu kamfanin da ya taba daukar irinsa a tarihin duniya. A yau Laraba, kamfanoni hudu mafi girma a fagen fasahar zamani za su bayar da bahasi ga mambobin majalisar Amurka. Mark Zuckerberg na Facebook da Sundar Pichai na Google, da Tim Cook na Apple da kuma Jeff Bezos na Amazon za su sha tambayoyi daga yan majalisar. Jeff Bezos wanda shi ne attaijirin da yafi kowa kudi a duniya bai taba bayyana a gaban majalisar kasar ba. Kuma ba a taba yi wa shugabannin wadannan kamfanonin tambayoyi a lokaci guda ba a tarihin duniya. Saboda haka kowa zai sa ido ya ga abin da shugabannin kamfanonin za su ce da abin da za su yi - domin daga yau dangantakarsu da gwamnatin Amurka na iya sauyawa - sauyawar da babu wanda ya san inda abubuwa za su nufa. Abu mafi muhimmanci da gwamnatin Amurkar za ta so sani shi ne ko kamfanonin sun yi girma da karfin da ya wuce kima. Anobar Covid-19 ta kware dukkan wani mayafi da a baya ke boye gaskiyar lamarin. Domin ba kamar yadda wasu kamfanoni suka rika gazawa ba, manyan kamfanonin fasahar zamanin sai kara bunkasa suke yi. Idan aka auna, darajar wadannan kamfanonin hudu ta zarce dala tiriliyan biyar. Wannan ne yasa ake cewa sun yi girman da babu yadda za a iya bari su gaza. Kuma akwai jerin korafe-korafe da ke kara bayyana kan yadda suke gudanar da harkokinsu na kasuwanci. Babban abin damuwa shi ne kamfanonin sun mallaki wasu bangaori na intanet - kuma ana ganin suna amfani da karfinsu wajen korar kananan kamfanoni daga kasuwa. Ga misali - Amzon kan fifita kayan da yake samarwa a kasuwar da shi kansa ya kafa kuma yake gudanawarwa da kansa. Ko kuma yadda Apple ke tilastawa masu manhaja a kasuwarsa ta App Store su biya shi kashi talatin cikin dari na dukkan cinikin da suka yi. Ko kuma yadda Google da Apple ke sarrafa fasahar Android da ta iOS - manhajojin da ke tafiyar da ilahirin wayoyin hannu na duniya, wanda ya basu karfin korar wanda suka ga dama daga kasuwa - inda babu mai sa ido a kan harkokinsu ya tabbatar ko sun yi adalci ko ba su yi ba. Akwai kuma wata muguwar halayya kamfanonin na sayen dukkan kamfanin da suke fargabar zai iya yin zarra a kansu, amma mai makon su raya shi, sai su kashe kamfanin bayan sun tatse shi. Babu shakka akwai batutuwa masu yawa da ke gaban majalisar ta Amurka, kuma babu shakka kamfanonin za su fuskanci sauye-sauye musamman ganin yadda dangantaka tayi tsami tsakanin wasunsu da gwamnatin da Donald Trump ke jagoranta. na ɛwaka ho asɛm. </s> <|assistant|> <|input_lang|><twi><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>technology</s>
[ { "content": "Eyi yɛ asɛm a Mai kamfanin Facebook zai bayyana a gaban majalisar Amurka ta intanet domin ya gaya wa hukumomin kasar su sabunta dokokin da ake tafiyar da tsarin na intanet. Mark Zuckerberg tare da wasu shugabannnin manyan kamfanonin fasahar zamani za su bayyana a gaban wani kwamitin majalisar da k...
<s> <|user|>Nso idi ibuotikọ se idude ke: Latsa wannan hoton da ke sama domin kallon hirar Yau ce ranar yaki da cutar Noma mai bata fuskar yara kanana ta Najeriya. Fatan gwamnatin Najeriya dai shi ne kawo karshen cutar daga nan zuwa shekarar 2030. Hakan ne ya sa hukumomin lafiya na Najeriya da kungiyar Agaji ta likitocin kasa da kasa ta Medicines San Frontier, MSF ke taro a asibitin kula da cutar ta Noma da ke Sokoto. Dr Shafi’u Abdul’aziz Gwadabawa, shi ne shugaban asibitin na Noma da ke Sokoto kuma ya yi wa BBC karin bayani dangane da wannan cuta. </s> <|assistant|> <|input_lang|><efik><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>health</s>
[ { "content": "Nso idi ibuotikọ se idude ke: Latsa wannan hoton da ke sama domin kallon hirar Yau ce ranar yaki da cutar Noma mai bata fuskar yara kanana ta Najeriya. Fatan gwamnatin Najeriya dai shi ne kawo karshen cutar daga nan zuwa shekarar 2030. Hakan ne ya sa hukumomin lafiya na Najeriya da kungiyar Agaji ...
<s> <|user|>Isiokwu dị aṅaa ka Daraktan fim din nan da ake ta yin tallansa mai suna 'Makaranta' ya ce bai damu da barazanar da hukumar tace fina-finan Jihar Kano ta yi na kama shi ba. Hukumar tana neman Aminu Umar Mukhtar ne ruwa a jallo, inda take zargin sa da lalata tarbiyya da kuma rashin bin ka'ida yayin fitar da tallan fim din. Fim din 'Makaranta' ya nuna abubuwa da dama da mutane da dama suke ganin ba su dace a yi fim a kansu ba, wadanda suka hada da madigo da batsa da makamatansu. Hakan ne ya sa shugaban hukumar tace fina-finan ta Kano, Isma'ila Na'abba Afakallah, ya shaida wa BBC cewa sun aika wa daraktan takardar gayyata a watan jiya domin ya je gabansu ya yi musu bayani na dalilan da suka sa ya soma tallan fim din ba tare da samun izininsu ba. A cewarsa, Aminu Umar Mukhtar ya shaida musu cewa zai zo gabansu idan aka shiga sabuwar shekara amma bai je ba, lamarin da ya sa suka soma nemansa ruwa a jallo. Afakallah ya kara da cewa za su tuhumi daraktan fim din bisa laifukan da suke ganin ya aikata. 'Ba don mutanen Kano na yi fim din ba' Sai dai a tattaunawarsa da BBC, Aminu ya kare kansa bisa fitar da tallan fim din, yana mai cewa bai damu da neman da hukumar tace fina-finan Kano ke yi masa ba. "Na samu labarin cewa hukumar tace fina-finan Kano tana nema na. Ban yi ko gezau ba domin kuwa ban aikata wani laifi ba," in ji shi. "Fim din da na yi ba a kan mutanen Kano ko Hausawa na yi ba, na yi amfani da harsuna 17 a cikinsa. Kuma ba a Kano aka dauki fim din ba, don haka ban san dalilin da ya sa ya zama abin ce-ce-ku-ce ba. "Fim dina ba kawai yana magana ba ne game da ilimin jima'i ba, yana kuma nuna illolin kaciyar mata da wayar da kai kan abubuwan da ke faruwa a tsakanin Hausawa da ma wasu al'ummomi." Daraktan fim din na 'Makaranta' ya musanta cewa wasu ne suke daukar nauyin sa domin ya bata tarbiyyar mutane. Fim din'Makaranta' Bidiyon tallan fim din mai tsawon minti biyu da dakika 20 da ke ta wadari a shafukan sada zumunta, ya ja hankalin mutane ne saboda yadda aka yi amfani da kalmomi irin su 'jima'i' da 'bireziya' (rigar mama) da 'pant' (kamfai). A wani bangare na tallan fim din, an nuna wata matashiya tana gaya wa wata kawarta cewa tana dauke da cikin wata uku yayin da kawar tata take gaya mata cewa za ta taimaka mata domin zubar da shi. A gefe guda kuma, an nuna wani wuri da ake cashewa tsakanin maza da mata inda suke tika rawa tare. na-ekwu maka ya? </s> <|assistant|> <|input_lang|><ibo><hau><task_plan><topic></task_plan><|target_lang|><eng><response>entertainment</s>
[ { "content": "Isiokwu dị aṅaa ka Daraktan fim din nan da ake ta yin tallansa mai suna 'Makaranta' ya ce bai damu da barazanar da hukumar tace fina-finan Jihar Kano ta yi na kama shi ba. Hukumar tana neman Aminu Umar Mukhtar ne ruwa a jallo, inda take zargin sa da lalata tarbiyya da kuma rashin bin ka'ida yayin...
End of preview. Expand in Data Studio
README.md exists but content is empty.
Downloads last month
-